Ogun
Wani dalibi a wata makarantar sakandare da taimakon iyayensa da wasu ‘yan daba sun lakada wa malaman sa dukan tsiya saboda umartar shi da yin aski, Daily Trust
Ogun- Wani matashin saurayi da bai wuce shekara 24 ya gurfana gaban kotu bisa zargin jefa budurwarsa cikin haɗari bayan ya ɗirka mata juna biyu a jihar Ogun
A kalla mutane 5 ne suka rasa rayyukansu a fada tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Imeko-Afon a Jihar Ogun. An kuma kona gidaje, rubun abinci, babura
Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatarwa yan Najeriya cewa za'a kammala manyan tituna biyu da ake kan ginawa a yankin kudu maso yamma kafin karshen shekarar 2022.
Shugaban ƙasar Najeriya na yanzu, Muhammadu Buhari, ya samu wasu sunaye da aka raɗa masa yayin ziyarar aiki ta kwana ɗaya ya kai jihar Ogun dake kudu maso yamma
A yau Ahamis, 13 ga watan Janairun 2022, shugaban ƙasa, Buhari ya fara ziyarar aiki ta kwana ɗaya a jihar Ogun, inda ake tsammanin zai kaddamar da ayyuka .
Gwamnatin jihar Ogun dake kudu maso yammacin Najeriya tace shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari , zai kai ziyarar aiki ta yini daya jihar ranar Alhamis mai zuwa.
Wani mutum ya kashe mijin daduronsa bayan da mijin ya zarge shi da daura alakar soyayya da matarsa. 'Yan sanda sun bayyana yadda lamarin ya faru tsakaninsu.
Akalla rayuka bakwai sun salwanta yayinda wasu suka jigata a wani mumunan hadarin motan da ya auku ranar Kirismeti a jihar Ogun, Daily Trust ta ruwaito cewa.
Ogun
Samu kari