Sarkin Kano
An fara shiga fargaba a Kano bayan da Babbar Kotun Tarayya ta yanke hukunci kan halaccin dokar da ta rusa masarautun jihar guda biyar da kuma nadin Sanusi II.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta yi wats da dokar da majalisar dokokin Kano ta yi amfani da ita wajen nada Muhammadu Sanusi II sarkin Kano.
Dokar majalisar masarautar Kano ta 2024, wacce ta rusa masarautun jihar guda biyar na nan daram amma kotu ta lalata matakan da gwamnan ya dauka na aiwatar da dokar.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanar da cewa za ta ci gaba da zaman shari'ar kan rigimar sarautar Kano da misalin karfe 2:00 na rana yau Alhamis.
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da mutuwar wani mutum guda daya tare da jikkata jami'anta biyu yayin da ake tsaka da shari'ar sarautar Kano.
Rundunar ƴan sanda ta yi kira ga mazauna jihar Kano su zauna lafiya yayin da ake jiran hukuncin Babban Kotun Tarayya kan rigimar sarauta yau Alhamis.
Majasar dokokin jihar Kano ta ɗaukaka ƙara kan dokar masarauta wadda ta saukw sarakuna biyar da tsohon gwamna Abdullahi Ganduje ya naɗa a lokacin mulkinsa.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce wasu makiya jihar Kano suna ba Gwamnatin Tarayya shawara tare da nuna goyon baya ga Aminu Ado Bayero.
Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso jagoran jam'iyyar NNPP kuma madugun Kwankwasiyya, ya yi zargin cewa makiyan jihar Kano na kokarin kawo hargitsi a jihar.
Sarkin Kano
Samu kari