Sarkin Kano
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan sarautar jihar Kano, wasu fitattun lauyoyi a Najeriya sun ki yin martani saboda zarge-zarge da ke cikin hukuncin kotu.
Kungiyar lauyoyi a Arewacin Najeriya ta sake magana kan dambarwar sarautar Kano inda ta ce tabbatar da Aminu Ado Bayero a matsayin Sarkin Kano ya yi dai-dai.
Mun tattaro ayyukan da majalisar zartarwa ta jihar kano ta amince da yin su a wannan rana ta asabar 22/6/2024 a karkashin gwamna Abba Kabir Yusuf.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya ce bai kalubalanci Gwamnan Kano Ganduje a 2020 lokacin da aka tsige shi ba saboda rayuwarsa za ta iya kuntata.
Wani lauya a jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan, ya fassara hukuncin babbar kotun tarayya kan rikicin masarautar Kano. Ya bayyana sahihin Sarki a idon doka.
Kakakin gwamnan Kano ya yi ikirarin sun damu da halin da Aminu Ado Bayero yake ciki ganin yana zaune a rubabben wurin da bai kamata ba watau Fadar Nassarawa.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana kan mutuncin Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero a matsayinsa na mutum mai mutunci amma ya bari wasu suka zuga shi.
Gwamnatin Kano ta jaddada cewa hukuncin babbar kotun tarayya ya nuna cewa an tuɓe sarakuna biyar tare da dawo da Muhammadu Sanusi kan karagar sarauta.
Bayan shan suka, fitaccen lauya a Kano, Abba Hikima ya wallafa wata hira da Farfesa Mamman Yusufari SAN inda lauyan ya tabbatar da abin da Hikima ya fada.
Sarkin Kano
Samu kari