Labaran NNPC
Kamfanin mai na NNPCL ya ce Bola Tinubu bai mallaki kamfanin mai na OVH inda dansa Wale Tinubu ya mallaka. NNPCL ya ce bai harkar siyasa da zai mika wuya ga Tinubu.
Shugaban kungiyar manyan ma'aikatan mai da iskar gas ta Najeriya, Festus Osifo, ya bayyana dalilan da suka sa ake ci gaba da ganin layin ababen a gidajen mai.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta gyara wuraren ajiye man fetur a jihohi domin magance wahala da tsadar mai a fadin Najeriya baki daya.
Tsohuwar ministar ilimin Najeriya, Dakta Oby Ezekwesili ta bukaci Bola Tinubu ya cefanar da kamfanin NNPCL ga yan kasuwa idan yana son kawo cigaba a fannin.
Tsohon shugaban kungiyar NEITI, Waziri Adio ya bukaci kamfanin NNPCL ya fito ya yi bayani da kyau kan batun maido tallafin mai fetur da cire shi ga yan Najeriya.
Kamfanin NNPCL ya yi karin haske kan maganar dawo da tallafin man fetur da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi. Umar Ajiya ya ce sun rage kudin shigo da mai ne.
Kungiyar yan kasuwar man fetur (IPMAN) ta bayyanawa 'yan Najeriya cewa kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ne ke jawo karancin fetur ta hanyar hana su mai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umurci kamfanin NNPCL da dawo da tallafin man fetur a Najeriya bayan kamfanin ya koka kan damuwowi ga shugaban kasar.
Dangote zai sa a karon farko tun bayan mulkin mallaka, za a samu kasar da ke fitar da fiye da abin da ta ke shigo da shi saboda haka ake neman a bata sunansa.
Labaran NNPC
Samu kari