Labaran NNPC
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi gargadi kan yunkurin da ake yi na durkusar da matatar man Dangote.
Shugaban cocin INRI Spiritual Evangelical Church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sallami Mele Kyari daga mukaminsa.
Mele Kyari, shugaban NNPC, ya ce kamfanin bai karya wata doka a mu’amalarsa da abokan hulda ba, don haka a daina alakanta su da zagon kasa na tattalin arziki.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta dawo da biyan tallafin man fetur da Shugaba Bola Tinubu ya cire a shekarar 2023.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rijiyar mai na kamfanin NNPCL ta ci karo da matsala yayin da wata gobara ta kama a jihar Rivers wanda aka yi nasarar dakilewa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana takaicin yadda marasa kishin jihar su ka shiga cikin masu gudanar da zanga-zanga wajen tayar da hankula da sata a jihar.
'Yan majalisa sun yi ikirarin cewa barnar da aka tafk a NNPCL karkashin jagorancin Kyari ne ya haddasa bala'in da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ke ciki.
Shugaba Bola Tinubu ya umurci kamfanin mai na Najeriya (NNPCL) da ya sayar da danyen mai ga matatar Dangote da sauran matatun mai da ke tafe a Naira.
Kungiyar yan kasuwar man fetur ta kasa ta koka kan yiwuwar samun tsadar man fetur daga matatar man Dangote da ke Legas. IPMAN ta ce sai NNPCL ta sa hannu.
Labaran NNPC
Samu kari