Matasan Najeriya
Gwamnatin jihar Kano ta ba kwamishinan shari'a umarnin dakile hanyoyin da masu safarar kwayoyi ke samun umarnin kotu na sakin kayansu da aka kwace.
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sanarwa kan fara biyan tallafin N150bn ga masu kananan sana'o'i da 'yan kasuwa a karshen watan Yunin 2024 da za mu shiga.
Wata babbar ma'aikaciyar gwamnati a jihar Abia ta shigar da wasu matasa su biyu kara babbar kotun jihar bisa zargin bata suna da suka mata. Ta nemi su biyata N100m
Rahotanni sun bayyana cewa kakakin majalisar jihar Edo ta kori wata 'yar majalisa daga zauren majalisar saboda ta yi shigar da ke nuna tsiraicinta.
Bayan korafin Hajiya Aisha mai dafa abinci daga jihar Bauchi, wani bawan Allah ya sayi abincin gaba daya bayan ta nemi taimakon jama'a kan yaudararta da ka yi.
Rahotanni sun nuna cewa wasu matasa sun yi ajalin wani matashi mai suna Yunusa Usman wanda ake zargin ya na tallata sabon addini a wani kauyen jihar Bauchi.
Rundunar 'yan sanda a birnin Tarayya Abuja ta cafke wasu mutane biyu kan kisan budurwa mai zaman kanta a dakin otal bayan caccaka mata almakashi.
Masana sun bayyana illolin da ke tattare da kwana da garwashin wuta domin jin dumi. An fadi kuma mafita ga abin da ya kamata a yi idan za a ji dumi a sanyi.
Hukumar NITDA tare da hadin gwiwar NYSC da ma'aikatar matasa ta kasa za su ba matasa miliyan 30 horo na musamman a Najeriya a kan harkar yanar gizo.
Matasan Najeriya
Samu kari