Matasan Najeriya
Sheikh Ahmed Gumi ya ce malamai su bar kwatanta Najeriya da Sudan ko Libya saboda ba daya suke ba inda ya ce matasa su yi abin a hankali wurin yin zanga-zanga.
Wani barawo ya yi amfani da dabara wajen sace motar dan Taxi, inda ya siya masa farantin farfesu tare da yin awon gaba da motarsa a wani yankin jihar Legas.
Mutane sun shiga wani irin yanayi bayan ganin wani bidiyo na wasu tsofaffi mata suna aikin leburanci inda wasu ke tausayawa musu ganin yadda shekarunsu suka ja.
Ministar mata, Uju Kennedy Ohanenye ta ce ba za ta zauna ana kokarin dora mata laifin handame kudin gwamnati ba, inda ta musanta zargin da ake mata.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga inda ya ce ba su da tarbiyya ganin yadda suke cin mutuncin malamai.
Wasu 'yan mata a sansanin NYSC dake Emure a jihar Ekiti sun tsallake rijiya da baya. Bangon bandaki ya rufta musu yayin da suke shirin yin wanka ranar Juma'a.
Kotun kungiyar ECOWAS ta gano laifuffukan gwamnatin Najeriya game da take hakkin dan Adam yayin zanga-zangar EndSARS a watan Oktoban 2020 a Lagos.
Bidiyon wani da ake zargin magidanci ne kwance a bayan matarsa tana tuka babur ya dauka hankali. Ya yi share-share yana sharbar bacci yayin da ta dage tana tuki.
Wata 'yar Najeriya dake aikin koyarwa a kasar Japan ta nuna takaicinta kan yadda dalibanta ke kiranta da biri saboda nuna banbancin launin fata. Tace ta gaji.
Matasan Najeriya
Samu kari