Matasan Najeriya
A wannan labarin, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da ikirarin Amaka Sunnberger na shirin kashe wasu kabilun kasar nan.
Majalisar Tarayya a Najeriya ta fusata da wasu 'yan Najeriya da ke kokarin bata sunan Majalisar da kuma mambobinta inda ta ce ba za ta lamunci hakan ba.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi fatali kan korafin da aka yi game da masu zanga-zangar matsin tattalin arziki inda ta ce babu wasu gamsassun hujjoji.
A wannan labarin, za ki ji yadda wash matasa masu karfin hali su ka shiga hannun hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) bisa zargin sojan gona.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta fara gudanar da bincike kan yadda wata matashiya ta rasa ranta a lokacin da ake yi mata tiyatar karin mazaune a yankin Lekki.
A wannan labarin za ku ji cewa wani mai aikin shara a filin jirgin Malam Aminu Kano, Auwal Ahmed Dankode ya mayar da dalolin da ya tsinta ya na aikinsa.
Hukumar NCC ta fitar da sanarwa inda ta sanya 14 ga watan Satumbar 2024 a matsayin ranar karshe kan hada layukan kira da lambar NIN a fadin Najeriya.
Hukumar NSCDC ta hannata wasu kayayyakin sata na miliyoyin kudi da jami'anta suka kwato daga hannun 'yan baranda a lokacin zanga zanga ga NCC da kotun Kano.
Rundunar yan sanda ta kama wani matashi mai shekaru 30 da yankan rago ga yar makwabcinsa mai shekaru hudu da haihuwa. Ya ce ya yi shaye shaye ne kafin kisan.
Matasan Najeriya
Samu kari