Matasan Najeriya
'Yan sanda sun ceto wani matanda ya yi yunkrin aikata sheke kai. An bayyana yadda matashin ya samu matsala yayin sana'arsa ta siyar da kaji a jihar Anambra.
Wani direban Bolt ya bayyana bacin ransa yayin da ya dauko wata mata mai warin jiki a motarsa. Ya ce ba zai iya jure warin da yake dashi ba ko kadan.
Ana bayyana cewa, nan kusa za sha dadi a duniyar Dogs yayin da ta kusa fashewa, wani masani ya fadi makomai Tapswap da aka yi ta haka a kwanan nan.
Wasu yan daba da ake zargin yan APC ne sun farmaki dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka bayan hukuncin Kotun Koli a birnin Tarayya Abuja.
A rahoton nan, za a ji wani dalibin da ke aji na 4 a sashen ilimin kiwon dabbobi, Oluwaseyi Adebay ya fada cikin tafkin kiwon kifi su na cikin da tafiya.
Gwamnatin Sokoto ta sanya dokar zaman gida ta awa 12 daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yamma bayan da zanga zanga ta barke kan kisan sarkin Gobir, Isa Bawa.
Matasa a Arewacin Najeriya sun fara bayyana hanyoyin da za a bi wajen kawo karshen yan ta'adda masu garkuwa da mutane da karbar kudin fansa bayan kisan sarkin Gobir
Ministan kasafi da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya bayyana cewa zanga zangar da ƴan Najeriya suka ta jawo hankalin gwamnati da rika sauraron koken jama'a.
Mata a jihar Ondo sun ce halin kuncin da su ke ciki ya kai makura, domin ba sa iya ciyar da kawunansu ballantana yaransu, ko kuma biya masu kudin makaranta.
Matasan Najeriya
Samu kari