Matasan Najeriya
A wannan rahoton, za ku ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta mika yaran Kano da aka karbo daga gwamnatin tarayya su 76 hannun iyayensu tare da ba su tallafi.
Zanga-zanga ta barke a Majalisar Tarayya yayin da kungiyoyin fararen hula suka mamaye Majalisar Tarayya domin gudanar da zanga-zanga ta musamman a Abuja.
Yan sanda sun kama matasan da suka yi wa kanin mahaifinsu duka da taɓarya suka kashe shi bisa zargin maita. Sun ce maye ne, ya cinye musu yan uwa da dama.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta kai matakin cigaban da ake bukata ba sai an samu cigaban tattalin arzikin shiyyar Arewa.
Yan Najeriya sun soki matar marigayi tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu mai suna Betty Akeredolu kan kiran Najeriya da gidan 'zoo' kan zaben 2023.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya bai wa kananan yaran jihohin Kano da Kaduna da aka sako tallafi domin su kama sana'a su dogara da kai.
Yan Najeriya da dama sun yi Allah wadai da matar Sanata Shaibu Isa Lau ta da aka kama matashin da ya yi bidiyo kan rashin katabus a yankinsu da ke Taraba.
Mai kuɗi a Najeriya ya kashe makudan kudi ga budurwasa a kasar Amurka. Mai kudin ya saye zoben $500,000 ga budurwarsa mai yaya biyu da take Los Angeles.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya ce babu zanga-zangar da za ta hana aikin rusa gine gine domin tsabtace Abuja, duk da korafe-korafen da ake yi.
Matasan Najeriya
Samu kari