Jami'o'in Najeriya
Ba girman kai, wata matashiyar budurwa wacce ta kammala karatun jami'a na digirin farko, ta ƙara wa matasa kwarin guiwa bayan ta bud'e wurin wankin motoci.
Wata dalibar jami'a ta bata bat yayin da aka ce ta ajiye wasika ta yi tafiyarta. Ya zuwa yanzu dai ba a san inda take ba, hukumomin tsaro na ci gaba da bincike.
kungiyar malamn jami'oi ta ASUU ta sanar da kudirinta na sake yin zanga-zangar lumana sai mama ta gani sabida yadda gwamnatin tarayya taki biyansu albashi ba.
a makonnin da suka gabata ne dai uwar gidan shugaba muhammadu buhari ta sa aka kama aminu dalibi a jamiar tarayya dake dutse kan zargin cin mutuncinta a twitter
gwamnatin tarayyar nigeria ta biya malaman jami'oi albashin watan nuwanba wannan shekarar bayan da ta biyasu rabin na watan oktoba sakamakon koarafin yajin aiki
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kuros Riba ta tabbatar da faruwar rikicin 'yan kungiyar asiri a jami'ar jihar har mutum ɗaya ya jikkata, tace ana kan bincike.
dalibin wanda ake zargin wani batu da ya wallafa ne ya janyo masa halin da yake ciki a yanzu, wanda kuma ake ta kiraye kiraye kan a sakeshi tare da biyansa diya
Jami'ar tarayya dake Dutse, babban birnin jihar Jigawa ta futar da sanarwa tare da tabbatar da batun kama dalibinta da ya taba ƙimar uwar gidan shugaban kasa.
Kungiyar kare hakkin musulmi na MURIC ta gargadi al'ummar musulmi su kauracewa jami'o'in kiristoci masu zaman kansu a Najeriya don suna tauye hakkin musulmi.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari