Majalisar dattawan Najeriya
Shugaba Tinubu ya ce ana amfani da kuɗin tallafin mai wajen gina ababen more rayuwa; majalisa ta yi kira da a kwato kuɗaɗen gwamnati da suka ɓata.
Peter Obi ya roƙi Arewa ta amince masa a 2027, yana mai cewa zai kare muradunta idan ya zama shugaban kasa yayin da ya karyata zargin zama mataimakin Atiku.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Agunwa Anakwe ya rasu yana da shekara 68 bayan fama da rashin lafiya. Ya rike majalisa a lokacin Ernest Shonekan a 1992.
Wani rahoto ya nuna cewa mafi yawan 'yan Najeriya sun nuna rashin gamsuwa kan gwamnatin shugaba Bola Tinubu, Majalisar kasa da harkokin shari'a a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta godewa masoyanta da suka jajirce har ta samu nasara a kotu bayan dakatar da ita daga majalisa.
Majalisar dattawa takafa sharudan dawo da Sanata Natasha Akpoti bayan dakatarwar wata shida da aka mata a Maris. Majalisar ta ce dole Natasha ta nemi gafara.
Babbar Kotun Tarayya Mai Zama a Abuja ta ci tarar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bisa kamata da laifin raina umarninta, ya umarci ta rubuta sakon bada hakuri.
Karancin albashi da ake biyan hadimin sanata a jihar Ogun da ke Kudancin Najeriya, Tunbosun Awe ya ajiye aikinsa a matsayin mai ba da shawara kan harkokin siyasa.
'Yan Majalisar Wakilai 7 daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC daga PDP da YPP saboda rikicin cikin gida, amma shugaban marasa rinjaye ya kira hakan da haramun.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari