Majalisar dattawan Najeriya
Atedo Peterside, shugaban gidauniyar Anap kuma wanda ya kama bankin StanbicIBTC ya ce mulkin Mahmud Yakubu a INEC abin kunya ne ga kasa kamar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ned Nwoko ya mika wasu shawarwari ga gwamnatin tarayya a kan yadda za a dawo da zaman lafiya yankin Kudu maso Gabas.
Sanata Ned Nwoko ya ce yana tausayin maza masu mata daya. Ya ce auren mace biyu, uku ko hudu ya fi kawo kwanciyar hankali ga da namiji a duniyar yau.
Hadadden kwamitin majalisar dattawa da ta wakilai kan yi wa kundin tsarin mulki kwaskwarima, ya amince a kirkiro karin jihohi har guda shida a Najeriya.
Kwamitin majalisar tarayya kan gyaran kundin tsarin mulki a Najeriya ya amince da kafa sabuwar jiha a yankin Kudu maso Gabas, domin cika zuwa jihohi shida.
Majalisar dattawa ta fara nazari da bita kan sauya kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999. An bukaci kirkirar jihohi 55, kananan hukumomi 278 a sabon kundin mulki.
Gwamnonin Najeriya sun umarci magoya bayansu da su fara kamun kafa a majalisu domin tabbayar da dokar ware wa mata kujerun siyasa na musamman a jihohi da tarayya.
Majalisar wakilai ta amince da kudirin dan majalisar Cross River, Bassey Akiba na hana masu gidajen haya kara sama da 20% don saukaka wa talakawa.
Wajalisar wakilai ta yi karatu na biyu kan kudirin gyaran dokar hukumar EFCC. Ana son rage karfin shugaban kasa wajen cire shugaban hukumar EFCC.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari