Majalisar dattawan Najeriya
‘Dan majalisa ya kawo maganar bude iyakokin kasar nan sai dai Majalisar ba ta goyi bayan sake bude sauran iyakokin Kudu da aka rufe a lokacin Muhammadu Buhari ba.
Majalisar dattawan Najeriya za ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), Olanipekun Olukoyede, a ranar Laraba.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya karyata zargin cewa sgi ne ya shiga ta fita har Kotun ɗaukaka ƙara ta tsige Sanata Abbo daga majalisa.
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman rufe ƙofa bayan Sanata Ndume ta soki yanayin yadda Akpabio ke tafiyar da harkokin majalisar ba bisa ƙa'ida ba.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da wasiƙa zuwa ga majalisar dattawa domin neman ta tantance tare da amincewa da naɗin Olukoyede a matsayin shugaban EFCC.
Sanatan Adamawa, Sanata Abbo, ya zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, da hannu a hukuncin da Kotun daukaka kara ta yanke na tsige shi daga kujera.
Gwamnatin tarayya karƙashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zata miƙa kasafin kuɗin 2024 wanda ya kai N26tr daga yanzu zuwa karshen 2023.
A yau ne labari ya zo mana cewa Kotun sauraron daukaka kara da ke zama a garin Abuja, ya soke zaben Elisa Ishaku Abbo da aka yi a farkon shekarar 2023.
An tabbatar da ‘Yan majalisar wakilan tarayya da Sanatoci da ke ofis za samu sababbin motocin Toyota Landcruiser da Prado na kusan Naira biliyan 50.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari