Hukumar Sojin Najeriya
Gwarazan jami'an 'yan sanda sun nuna jajircewa da sanin makamar aiki yayin da suka kubutar da ɗan takarar majalisar jiha daga hannun yan ta'adda da daren Asabar
Wani rahoto da aka bayyana ya nuna cewa adadin bindigun dake hannun fararen hula a Najeriya ya kai sama da miliyaan shida yayin da ƙasar ke fuskantar zaben 2023
Mataimakin shugaban kasa Machar ya ce sojojin sun jarabtu da azababben sauyin yanayi ne da dai sauran cututtuka a lokacin da yake jawabi yayin bikin yaye sojoji
Wasu tsageru sun kutsa har cikin gida da daddare, sun bindige tsohon sakataren tsare-tsare na jam'iyyar PDP a gundumar Mangu, karamar hukumar Mangu jihar Filato
Lamarin ta'addancin yan bindiga shi ne babban abun da ke ɗaga wa mutane hankula a arewa ta yamma, wasu yan ta'adda sun illata wani mutumi na har abada a Zamfara
An ce tsagrun sun yi bindige wani soja tare da yin awon gaba da wasu jami’an kamfanin gonar mutum biyu da misalin karfe 1:30 na ranar Laraba 24 ga watan Agusta.
Hukumar sojojin Najeriya ta ce kwamitin da kafa domin bincine ya tabbatar da aikata laifim sojoji biyu da ake zargi da kisan Sheikh Goni Aisami, ta kore su.
Damaturu - Lance Kofur John Gabriel ya bayyana yadda ya yaudari Sheik Goni Aisami-Gashua, kafin harbinsa da bindiga har lahira a kan titin Gashua- Jaja Maji.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya ce 'yan Najeriya su shirya dandana kudarsu a wani yanayi mafi wahala da zai faru sakamakon
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari