Hukumar Jin dadin yan sanda
Za a ji Ministan harkokin yan sandan, kasar nan, Ibrahim ya ce akwai babbar matsalar rashin raba bayanai da ke dakile yaki da ta'addanci a kasar nan.
An cafke dan majalisar wakilai da ya wanke wani talaka mai taso mari bayan sun samu sabani. Dan majalisar ya yi barazana ga mai taso din bayan ya wanka mai mari.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun farmaki sansanin ‘yan sandan Mopol da ke Garagi a kauyen Yartsamiyar Jino da ke a jihar Katsina. An kashe jami'ai 4.
Rundunar ‘yan sanda ta ce wadda ake zargin tana fuskantar tambayoyi ne a yayin da masu bincike ke kokarin bankado kungiyar 'yan ta'addan da za ta kaiwa alburusan.
Rundunar yan sandan kasar nan ta bayyana rashin dacewar yadda jama'a ke hukunta wadanda aka kama bisa zargin aikata laifuffuka a sassan kasar nan
'Yan sanda sun kama wasu daga cikin masu zanga-zangar da suka yi dandazo a kan titin Lekki a jihar Legas. Matasan sun fito gangamin tunawa da waki'ar ENDSARS.
Jami’an ‘yan sandan jihar Bauchi sun kama wasu daliban makarantar sakandare biyu bisa zargin satar wayoyin hannu guda 100 da na’urorin lantarki a wani shago.
Rundunar yan sandan Kano ta ce a shirye ta ke wajen inganta alaka da jama'a a kan jami'anta domin kara samun nasara a yaki da ayyukan bata-gari a jihar.
Wani matashi a Jigawa ya kona kakarsa har lahira da man fetur kan sukansa da take yi. Yan sanda sun kama matashin da ya kona kakarsa, an gano yana da tabin hankali
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari