Hukumar Jin dadin yan sanda
A rahoton nan, za ku ji kotun majistare da ke zamanta a Ibadan ta aika da wata mata, Olayinka Akinware da wani Tunji Adesina bisa cin zarafin yan sanda.
Akalla ofisoshi shida ne gobara ta kone a hedikwatar ‘yan sandan Sokoto a ranar Asabar, 14 ga watan Satumba bayan da wuta ta tashi da misalin karfe 5 na safiya.
Barayi sun sace jakar hannun ministar yan sanda a kasar Birtaniya yayin wani taron jami'an tsaro. Dame Diana Johnson tana magana ne kan illar sata a lokacin.
A labarin nan za ku ji rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana nasarar dake wasu matasa gida uku bisa zargin sace wani Muhammad Nasir Jamilu mai shekaru hudu.
Za ku ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta bukaci shugaban kungiyar kwadago na kasa (NLC), Joe Ajaero da ga bayyana gabanta ranar 25 Satumba, 2024.
Andrew Wynne, dan ƙasar Burtaniya da rundunar yan sandan kasar nan ta ce ta na nema ruwa a jallo ya musanta zargin da hukumomin Najeriya ke yi masa.
A wannan labarin za ku ji cewa yan sanda a jihar Akwa Ibom sun yi nasarar kashe daya daga jagororin masu garkuwa da mutane, Condiment a jihar Akwa Ibom.
Rundunar 'yan sandan kasar nan ta yi holin wasu 'yan shi'a da ake zargi da hannu wajen kisan jami'anta guda biyu da wani mai sayar da kaya a shago
Babban Sufeton yan sanda, Kayode Egbetokun ne ya sha alwashin cewa jami'ansu za su ceto dukkanin mutanen kasar nan da ke tsare a maboyar yan ta'adda.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari