Hukumar Jin dadin yan sanda
A labarin nan za ku ji rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana nasarar dake wasu matasa gida uku bisa zargin sace wani Muhammad Nasir Jamilu mai shekaru hudu.
Za ku ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta bukaci shugaban kungiyar kwadago na kasa (NLC), Joe Ajaero da ga bayyana gabanta ranar 25 Satumba, 2024.
Andrew Wynne, dan ƙasar Burtaniya da rundunar yan sandan kasar nan ta ce ta na nema ruwa a jallo ya musanta zargin da hukumomin Najeriya ke yi masa.
A wannan labarin za ku ji cewa yan sanda a jihar Akwa Ibom sun yi nasarar kashe daya daga jagororin masu garkuwa da mutane, Condiment a jihar Akwa Ibom.
Rundunar 'yan sandan kasar nan ta yi holin wasu 'yan shi'a da ake zargi da hannu wajen kisan jami'anta guda biyu da wani mai sayar da kaya a shago
Babban Sufeton yan sanda, Kayode Egbetokun ne ya sha alwashin cewa jami'ansu za su ceto dukkanin mutanen kasar nan da ke tsare a maboyar yan ta'adda.
Lauya mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Femi Falana SAN ya bukaci rundunar yan sandan kasar nan ta gurfanar da masu zanga-zanga da ta kama kotu.
Shugaban 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya ba da labarin yadda Shugaba Bola Tinubu ya sauya rayuwarsa a wata haduwa da suka yi a shekarar 1998.
Rundunar 'yan sanda ta kasa, reshen jihar Kano ta ce akwai damuwa matuka kan yadda ake samun karuwar mace mace a jihar saboda ambaliya da kisan kai.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari