Hukumar yan sandan NAjeriya
An kama shugaban ’yan bindiga Yusuf Muhamed a Orokam, Benue, bayan ya addabi al’umma; yanzu yana hannun ’yan sanda tare da wasu mutum 21 ana bincike.
Rundunar ’yan sandan Kaduna ta dakatar da duk wasu tarukan siyasa da ba a amince da su ba, bayan wani taron da aka alakanta da El-Rufai ya rikide ya zama tarzoma.
A labarin, za a ji yadda wasu ƴan daba su ka tarwatsa taron da wani tsagi na APC da jam'iyyun adawa na ADC, SDP da NNPP su ka shirya a jihar Kaduna.
Wani Faston mai shekaru 42, Samson Ajayi, ya shiga hannun jami'an tsaro bayan ya amsa laifin aukawa ‘yarsa na tsawon shekaru hudu Inda ya ce gado ne.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wani mutum ya ransa bayan babbar motar kaya ta murkushe shi yayin da yake hanzarin zuwa sallar Juma’a.
Dakarun yan sanda sun mamaye dazuka bayan samun labarin yan bindiga sun sace Fasto Akesinro, ma'aikaci a asibitin FMC na gwamnatin tarayya da ke Ondo.
Rundunar yan sanda reshen jihar Kaduna ta aika sakon gayyata ga Sanata Lawan Adamu (LA) bisa zargi yi wa rayuwar gwamna Uba Sani barazana da kuma shirga masa karya.
A labarin, nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta bayyana cafke mata da miji da su ka shirga karya cewa an yi garkuwa da data daga cikinsu.
A jihar Bauchi, dan sanda ya harbe soja yayin takaddama kan wata motar da ake zargin tana dauke da ma’adanan da aka hako ba bisa ka'ida ba a garin Futuk.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari