Hukumar yan sandan NAjeriya
Hukumar yan sanda ta bayyana cewa binciken da likitoci suka yi wa gawar matar nan da aka tsinci gawarta a Otal ɗin Anambra ya nuna ba duka bane ya yi ajalinta.
Mau garkuwa da mutane sun sace wasu 'yan mata 23 da wasu ma'aikatan kamfanin yin hanya 10 a harin da suka kai a jihar Zamfara a ranar Laraba 26 ga watan Yuli.
Niger - Rahotanni sun tabbatar da cewa an gano jaririn da wata mata ta ɗauke daga shagon mahifiyarsa a kasuwae Minna, babban birnin Neja cikin koshin lafiya.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta sanar da kama wasu mata 2 da kuma maza 8 bisa zarginsu da hannu wajen halaka wani jami'in hukumar. Kwamishinan 'yan sandan.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta ba da umarnin gayyato mutanen da ke tsokanar matashin nan A.A. Rufa'i wanda ke da matsalar taɓin hankali. Hakan ya biyo.
Wasu da ake zargin 'yan kungiyaR asiri ne sun kutsa cikin shagon aski tare da bindige dalibai uku a jihar Osun, an kwashi daliban zuwa asibiti don ba su kulawa.
Kwamishinan kasuwanci da masana'antu na jihar Abia ya tsallake rijiya da baya a wani mummunan hari da ƴan bindiga suka kai masa a tsakiyar birnin Aba na jihar.
Jamia'an 'yan sanda sun bazama neman wasu da ake zargin sun sace wani kasurgumin Boka a jihar Anambra, an rasa rayuka yayin sace bokan a dakin otal din shi.
Miyagun 'yan bindiga sun sace wani Likita a kan hanyarsa ta zuwa duba aiki yaƙi da cutar cuzon sauro a jigar Benuwai ranar Litinin, yan sanda suna kan bincike.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari