Hukumar yan sandan NAjeriya
Hukumar jin daɗin yan sandan Najeriya ta kori wasu yan sanda masu manyan muƙamai uku, ta rage wa wasu muƙami yayin da ta tsawatarwa wasu bisa aikata laifuka.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta umarci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya biya diyyar N2m ga wasu mutane biyu da aka rusawa muhalli ba bisa ka'ida ba.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano, Muhammad Gumel ya ce jami'ansu sun bazama neman makera a jihar da ke kera wukake ga masu aikata laifuka ke amfani da su.
An kama wani matashi da ake zargin ya shake wuyan mahaifiyarsa har lahira a karamar hukumar Ijebu-Ode da ke jihar Ogun, an tabbatar cewa matashin na shan kwaya.
'Yan sandan jihar Enugu sun sanar da kama wani da ake zargin yana da hannu kan kisan da aka yi wa wani sanata mai suna Nelson Sylvester a ranar Lahadin da ta.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta musanta rade-radin da ake ta yadawa kan cewa ta ba da umarnin janye jami'anta daga 'yan siyasa. Rundunar ta ce labarin ba.
Ƴan bindiga a daren ranar Lahadi 16 ga watan Yuli sun halaka wani ɗan majalisa a ƙaramar hukumar Nsukka ta jihar Enugu har lahira, bayan sun yi ta harbinsa.
Rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta yi nasarar kama wata mata Esther Godwin kan zargin kwarawa ma'aikaciyar su tafasasshen ruwan zafi bisa zarginsu da badala.
Kwanaki kadan bayan Kayode Egbetokun ya canji Alkali Baba a matsayin IGP, Gwamnatin tarayya tayi na’am da karbe wasu ‘yan sanda da ke aikin gadin ‘yan siyasa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari