Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an yan sanda sun yi nasarar daƙile yunkurin yan bindiga na kai hari Caji Ofis din yan sanda na ƙaramar hukumar Zurmi a jihar Zamfara, an kama imfoma mace.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutane fiye da 60 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da dabanci da kwacen motoci da babura a birnin Kano.
Tsagerun yan bindiga da ake zaton 'yan fashin jeji ne sun yi garkuwada Fastoci 2 masu wa'azi a Cocin Katolika da ke garin Gyedna, karamar hukumar Tafa a Neja.
Rundunar 'yan sanda a Kano ta ware makudan kudade har N300,000 ga duk wanda ya kawo bayanai da zai sa a kama wasu 'yan daba guda uku da ake nema ruwa a jallo.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya (IPMAN), ta ce karɓar na goro da jami'an DSS na 'yan sanda ke yi a hannun masu jigilar man fetur na dag.
Sifetan 'yan sanda, Kayode Egbetokun ya tura sako ga Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC da TUC kan shirin su na yin zanga-zanga a gobe Laraba 2 ga watan Agusta.
Masu garkuwa sun hallaka wasu mutane biyu bayan sun kai musu kudin fansa a jihar Plateau, mutanen biyu sun gamu da ajalinsu yayin kokarin ceto 'yan uwansu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta kwamushe mutane fiye da 100 kan zargin fasawa da kuma satar kayan gwamnati da sauran wurare na masu zaman kansu a jihar.
An samu hargitsi sosai da asarar rai a lokacin da jami'an gwamnatin jihar Imo, suka ƙona wasu shaguna da matsugunan Hausawa a wasu kasuwanni guda uku na jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari