Hukumar yan sandan NAjeriya
Masu garkuwa da mutane ɗauke da manyan bindigu sun tafi da Madakin Shabu jim kaɗan bayan ya fito daga Masallaci lokacin Sallar Isha'i a jihar Nasarawa.
Rahotanni sun nuna cewa wasu matasa sun yi ajalin wani matashi mai suna Yunusa Usman wanda ake zargin ya na tallata sabon addini a wani kauyen jihar Bauchi.
Bayan umarnin tuge Aminu Ado daga fadar Nassarawa, Kwamishinan ƴan sanda a jihar Kano, Hussaini Gumel ya yi martani kan umarnin inda ya ce ba za su bi umarnin ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a karamar hukumar Wukari ta jihar Taraba. 'Yan bindigan a yayin harin da suka kai sun hallaka mutum biyu har lahira.
Gwamna Abba Kabir ya umarci kwamishinan 'yan sanda, Hussaini Gumel ya fitar da sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero daga fadar Nasarawa a jihar Kano.
Wasu matasa sun yi ajalin wani mai suna Yunusa wanda ɗan Faira ne kan zargin furta kalamai marasa daɗi ga Annabi Muhammad (SAW) a Bauchi da ke Aewacin Najeriya.
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da mutuwar wani mutum guda daya tare da jikkata jami'anta biyu yayin da ake tsaka da shari'ar sarautar Kano.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya gayawa sababbin shugabannin kananan hukumomi 23 na jihar cewa za su iya gudanar da ayyukansu daga ko'ina.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta sanar da kwace lasisin kamfanin Trimadix Geomin Consult Limited mai hako ma'adanai a jihar saboda barazana ga tsaro da zaman lafiya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari