Hukumar Kwastam na Najeriya
Aliyu Mohammed, shugaban sashi na 4r rundunar sintirin hadin guiwa a iyakokin kasar nan ta kwastam a arewa maso yamma, ya ce ya taba baiwa 'yan bindiga buhu 7.
Wasu 'yan fasa kwabri sun jikkata wasu jami'an kwastam da wani soja masu kamen haramtacciyar shinkafar waje. Kwastam ta kwace mota cike da shinkafar ta waje.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), ta sake jaddada wa 'yan Najeriya cewa gwamnati bata yadda a ci gaba shigo da shinkafa ba duk da an sake bude iyakokin kasar.
Shugaba Buhari ya bada umarnin bude iyakokin kasa. A jawabinsa, ya bayyana ribar da rufe iyakokin kasar ya kawo. Karshe ya kuma yi kira kan dokaro da man fetur.
Jami'an hukumar kwastam na kasar sun yi nasarar cafke wata babbar mota dankare da muggan makamai da suka hada da bindigogi kirar gida da harsasai a jihar Kebbi.
Sai dai, kakakin rundunar hukumar kwastam na kwamanda ta I, Hameed Oloyede, ya shaidawa Daily Trust cewa an kaiwa jami'an NCS harin kwanton bauna bayan sun kwac
Majalisar zartarwa ta kasa (FEC) ta amince da fitar wasu makudan kudade har dala 3.1 domin bunkasa harkokin hukumar kwastam na Najeriya a yau Laraba, 2 ga wata.
Kwanturola na hukumar kwastam da ke yankin Apapa ta jihar Lagas, Abba-Kura ya tabbatar da cewar jami'ansa su goma sun kamu da cutar korona amma dai sun warke.
Hukumar yaki da fasa kauri ta Najeriya reshen Marine a jahar Legas ta bayyana ta kama haramtattun kaya da aka shigo dasu Najeriya da darajarsu ta kai N1.06bn.
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari