Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnatin jihar ta saki kudadde kimanin N100m don yaqi da tamowa a fadin jihar. Gwamnatin ta bayyana tana ci gaba da shirin don inganta lafiyar yara masu fama.
Hukumar raya birnin Kaduna (KASUPDA) ta bayyana cewa ta rushe Otal din ne bisa umarnin gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i, bisa zargin shirya casun da ya saba da al
Reno Omokri ya yi martani a kan rushe otal din da gwamnatin jihar Kaduna tayi sakamakon zargin zama wurin inda za a yi liyafa badalar da wasu samari suka so yi.
Gwamnan jihar Kwara ya sallami duk mutanen da ya nada a Gwamnatinsa a shekarar 2019. AbdulRahman AbdulRazaq ya godewa wadannan mutane da su ka yi masa aiki.
Mun kawo maku jerin wasu shahararrun ‘yan siyasa da ake ganin cewa su za su cika ko ina a 2021. Tinubu da El-Rufai, su na cikin ‘Yan siyasar da za a saurara
A jiya ne jirgin kasan Najeriya ya tsaya a hanya, an dauki tsawon lokaci a jeji. Hakan ya faru ne bayan jirgin kasan na Kaduna zuwa Abuja ya yi lodin safiya.
Za ku ji cewa kasafin kudin Jihar Legas ya fi karfin abin da Gwamnonin Arewa 9 za su kashe a 2021. A makon jiya Sanwo Olu ya sa hannu Legas ta kashe N1.163tr.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmed El-Rufai ya yi umurnin sakin fursunoni goma sha biyu daga cibiyoyin gyara hali a jihar afarmar shiga sabuwar shekara.
An ci gyaran Alh. Atiku Abubakar a sakon ta’aziyyar Sheikh Ahmed Lemu a Twitter. Atiku ya yi katobara, Uwargidar Gwamnan Kaduna ta yi masa gyara a gaban Duniya
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari