Nasir Ahmad El-Rufai
Akalla mata sojoji 300 rundunar soji ta girke don magace ayyukan ta'addanci da garkuwa da mutane, a babban titin Kaduna-Abuja. Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir
Gwamnatin jihar Kaduna ta amince da bude makarantun gaba da sakandare na jihar a ranar Litinin, 25 ga watan Janairun 2021 a fadin jihar bayan tamtancewarta.
Gwamnatin Najeriya ta yi rabon Naira Biliyan 619 a matsayin kason FAAC a Disamban 2020. Ana biyan Gwamnatin Tarayya, Jihohi da kananan hukumomi ne daga asusun.
A ranar Talata ne gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da cewa rundunar jami'an tsaro ta 'Thunder Srike' ta kaddamar da harin kwanton bauna akan wasu 'yan bindiga a
A gobe ne Gwamnonin Jihohi duka za su yi zama domin a samu mafita a kan COVID-19. Gwamnonin kasar za suyi zama domin rage yaduwar wannan cuta ta Coronavirus.
Bashir, daya daga cikin 'ya'yan gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya nuna cewa mai yiwuwa ne mahaifinsa da Tinubu su rike tikitin takarar jam'iyyar APC a
Bashir El-Rufai, daya daga cikin yara mazan gwamnan jihar Kaduna, Gov. Nasir el-Rufai ya yi wallafar da ta tada kura a kafar sada zumuntar zamani ta Twitter.
Yayin da gwamnatin tarayya ta ce a bude makarantu a yau, wani Gwamna ya ce ba haka ba. Har yanzu babu ranar komawa karatu a Kaduna saboda annobar Coronavirus.
A cewarsa, 'yan bindigar sun kashe dattijuwar, Hauwa Umaru, mai shekaru 80, yayin harbin kan mai uwa da wabi da suka yi yayin sa suka kai hari kauyen Sharu da
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari