Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufai ya yi fatali da binciken kwamitin Majalisar jihar ke yi game da gwamnatinsa inda ya bugi kirji kan yadda ya gudanar da mulki.
Kwamitin da majalisar Kaduna ta kafa domin binciken hada-hadar kudi, lamuni da kwangilolin da aka bayar a karkashin tsohon gwamna, Nasir El-Rufai ya mika rahotonsa.
Tun kafin a fara batun 2027, ana bakar adawa tsakanin Kwankwasiyya da mutanen Gandujiyya. A Kaduna, ana shuka irin rigima tsakanin Nasir El-Rufai da Uba Sani.
Bello El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufai, ya ce ko kaɗan babu hannunsa a kwangilolin da mahaifinsa ya bayar a mulkinsa.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakilta Kaduna ta Arewa, Bello El-Rufai ya magantu kan yadda suke da Gwamna Uba Sani inda ya ce har yanzu mai gidansa ne.
Minsitan Tinubu ya bayyana dalilin da yasa ba a zabi Malam Nasir El0Rufai ba a cikin jerin wadanda aka amince su zama ministoci a mulkin nan da ake.
Jigon jami'yyar APC, Barista Jesutega Onakpasa ya zargi wasu 'yan siyasa da jefa Nasir El-Rufai da Yahaya Bello a halin da suke ciki duk da gudunmawa da suka bayar.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara gayyatan tsofaffin kwamishinoni da sauran jami'an gwamnati domin cigaba da binciken gwamnatin Nasiru El-Rufa'i.
Jigon jami'yyar APC, Podar Johnson ya magantu kan zargin rikici tsakanin Shugaba Bola Tinubu da Nasir El-Rufai inda ya ce babu komai a tsakaninsu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari