Nasir Ahmad El-Rufai
Yayin da yan adawa suka taso gwamnatin Bola Tinubu a gaba kan salon gwamnatinsa, an bukaci Ministoci daga Arewa su kare shi daga caccakar masu suka.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Kaduna ta Arewa, Bello El-Rufai, ya tabo batun binciken da ake yi kan mahaifinsa kuma tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai.
Yayin da ake takun-saka tsakanin Nasir El-Rufai da Uba Sani, Hon. Bello El-Rufai ya yi magana kan lamarin inda ya ce bai jin dadin abin da ke faruwa a tsakaninsu.
Wata kungiyar kare dimukradiyya ta bukaci Malam Nuhu Ribadu da ya dakatar da Nasir El-Rufai' kan wasu kalamai da take ganin suna da hadarin tayar da fitina a Kaduna.
Kungiyar NCA ta bukaci hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i cikin sa'o'i 72. NCA ta ce za ta yi zanga zanga a fadin Arewa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i ya yi zargin gwamnati mai ci a jiharsa da siyasantar da binciken rashawa da ake yi wa wasu daga cikin jami'an gwamnatinsa.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya caccaki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. Ya ce Tinubu bai damu da kalamansa ba.
Tsofaffin jami'an gwamnatin jihar Kaduna sun zargi gwamna mai ci, Uba Sani da kokarin bata wanda ya gada a idon Najeriya ta hanyar manna masa rashawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce maganar Hajiya Na'atu ta yi a kan Bola Tinubu game da rashawa gaskiya ne. Ya fito da hujjoji kan zargin Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari