Nasir Ahmad El-Rufai
Hukumar tattara kuɗin shiga ta jihar Kaduna ta karyata kalaman tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i da ke bayyana adadin kuɗin da KADIRS ta ke samu a lokacinsa.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Pat Utomi ya ce manyan ƴan siyasar ƙasar nan sun tabbatar da sha'awar aiki tare don ƙwato mulki daga hannun Bola Tinubu.
Tsohon kusa a APC, Salihu Lukman ya yi magana kan hadakar jam'iyyun adawa inda ya ce ana tattaunawa don fuskantar jam'iyyar da Bola Tinubu a 2027.
Yayin da SDP ke kara samun goyon baya, Malamin Musulunci, Imam Nura Gwanda ya jagoranci masu sauya sheka daga jam'iyyun APC da PDP zuwa SDP a Katsina.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo, ya nuna cewa ba za su shiga wata hadaka da APC ko wata jam'iyya ba. Ya ce SDP na da akidarta.
Rahotanni sun ce yunkurin kafa kawancen jam’iyyun adawa domin tunkarar Bola Tinubu a 2027 na fuskantar cikas saboda takarar Atiku Abubakar da batun yanki.
Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan hadakar jam'iyyun adawa inda ya ce haɗin gwiwar Atiku, El-Rufai da Obi ba za su iya kayar da APC ba.
Yayin da ake neman kotu ta tuge Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, kotun daukaka kara ta yi fatali da korafin tubabben Wazirin Zazzau a jihar Kaduna.
Karamin Ministan gidaje da raya karkara, Yusuf Ata ya caccaki hadakar Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i da Peter Obi da adawa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari