Jihar Nasarawa
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa ya zabi wanda zai gaje shi a matsayin gwamna a zaben shekarar 2027.
Hatsari a gadar Karu da ke kan titin Abuja-Keffi ya kashe mutum 10, yayin da motoci 18 suka ƙone. Hukumar NBSA ta bukaci jama'a su bayar da jini don ceto rayuka.
An kawo wani katafaren kamfanin sarafa lithium a jihar Nasarawa, lamarin da ya jawo ake ganin za a samar da ayyukan yi ga matasa da dama a jihar.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane. 'Yan sandan sun hallaka miyagun tare da kwato makamai.
Gwamnan jihar Nasarawa ya tara almajirai ya raba musu sadaka bayan sallar jumu'a. Gwamna Abdullahi Sule ya ce ya raba kudin ne saboda falalar azumi da neman lada.
Rikicin Majalisar dokokin jihar Legas na ɗaya daga cikin abubuwan da suka ɗauki hankali a makon jiya, mun tattaro maku makamantan haka da ya faru a jihohi.
Masu garkuwa da mutane, dauke da muggan makamai sun farmaki gidan wani faston cocin RCCG. An ce 'yan bindigar sun kashe dan faston tare da sace matarsa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi sababbin nade-nade a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada sababbin kwamishinoni da za su yi aiki a gwamnatinsa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya shirya hada jami'an gwamnati da suka siyar da takardun daukar aiki ga matasa da hukumomin tsaro. Ya ce ba su kyauta ba.
Jihar Nasarawa
Samu kari