Nadin Sarauta
Dr Ado Ibrahim, Ohinoyi na kasar Ebira ya rasu a wani asibitin Abuja. Basaraken mai daraja ta daya ya rasu ne a ranar Lahadi, 29 ga watan Oktoba yana da shekaru 94.
Sarkin Masarauta Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, ya amince da naɗin kaninsa, Mu'azu Nuhu Bamalli a matsayin sabon magajin garin Zazzau a jihar Kaduna.
A ranar Juma’a ne mai martaba Sarkin Biu, Dr Umar Mustapha II, ya bai wa tsohon babban hafsan sojin kasa, Laftanar-Janar. Tukur Burutai, sarautar Betaran Biu.
Sarkin Ogbomosho wanda ake kira da Soun na Ogbomosho, Oba Ghandi Afolabi Olaoye, zai ɗaukaka ƙara kan hukuncin da kotu ta yanke na tsige shi daga sarauta.
Makonni bayan naɗa sabon Soun na masarautar Ogbomoso a jihar Oyo, Oba Ghandi Olaoye, babbar Kotun jiha ta tuge shi daga kan karagar mulki ranar Laraba.
Daga karshe dai an yi wa marigayi magajin garin Zazzau gatan da ake wa kowane Musulmi idan kwanansa ya ƙare, an masa Sallah kuma an kai shi makwanci.
A yau aka wayi gari da rasuwar jakadan Najeriya a ƙasar Morocco kuma Magajin Garin Zazzau, Alhaji Mansur Nuhu Bamalli, wanda Allah ya yi wa rasuwa a jihar Legas.
Alhaji Mansur Nuhu Bamalli, jakadan Najeriya a ƙasar Morocco kuma ɗan uwa na jini watau ƙanin mai martaba Sarkin Zazzau ya rasu yana da shekaru 42 a duniya.
Har yanzu akwai kasashe da dama da ke amfani da tsarin mulkin sarakuna na gargajiya wadanda mafi yawansu kasashen Larabawa ne da ke watse a yankunan duniya.
Nadin Sarauta
Samu kari