Nadin Sarauta
Yayin da sarautar Kano ke kasa tana dabo, Sarkin masarautar jihar na 16, Malam Muhammadu Sanusi II ya nada mai unguwar Mazugal, Hamisu Sani a karamar hukumar Dala.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an kara yawan jami’an tsaro a wurare masu muhimmanci domin dakile duk wani yunkurin tayar da hankali.
A ranar talata, 28 ga watan Mayu, babbar kotun tarayya a Kano ta ba da umarnin korar Sarkin Kano Sanusi II daga fa, yayin da babbar kotun jihar ta hana yin hakan.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya takunkumi mai tsauri kan duk wani taron jama'a da aka shirya da nufin gudanar da zanga-zanga a fadin jihar.
Wasu lauyoyi, wadanda suka bayyana kan su a matsayin 'kungiyar lauyoyin Arewa' sun ba gwamnan Kano Abba Yusuf wa'adin awa 48 ya tsige Sarki Muhammadu Sanusi II.
Ba da umarnin dakatar da mayar da Muhammadu Sanusi II a matsayin Sarkin Kano ba shi ne karon farko da Mai shari'a A.M Liman ya shiga cikin cakwakiya ba.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya fito daga fadar sarki da ke Nasarrawa yau Litinin, 27 ga watan Mayu, 2024, bidiyo ya bazu a soshiyal midiya.
Majalisar dokokin jihar Kano ta musanta labarin da ke cewa ‘yan majalisar sun karbi cin hanci domin rushe masarautun jihar biyar da nada sabon sarki.
Magoya bayan sarakuna biyar da gwamnatin jihar Kano ta tube rawunansu sun gudanar da Sallar Al-Qunut tare da yin addu'ar Allah ya mayar da sarakunansu.
Nadin Sarauta
Samu kari