Nadin Sarauta
Gamayyar kungiyoyin Musulmi a Najeriya sun gargadi gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu kan cigaba da girmama mai alfarma Sarkin Musulmi a matsayinsa na jagora babba.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu, yasa hannu kan yi wa dokar masarautu a jihar kwaskwarima. Hakan ya hana Sarkin Musulmi ikon nada hakimai da dagatai baki daya.
Mai martaba sarkin Muri, Abbas Njidda Tafida ya wanke kasa daga zargin da aka masa na kwace gonakin yan kabilar Mumuye a yankin Kachalla a jihar Taraba.
Mazauna garin Rano dake jihar Kano sun shiga tashin hankali bayan da aka girke 'yan daba da makamai a masarautar garin. Sun ce basu san wanda ya girke su ko manufa.
Hukumar NDLEA ta yi samame a jihohi da dama ciki har da Kano, Legas, Enugu, Osun, Abuja, Adamawa da sauransu. Ta kama basarake da dan bautar kasa.
Basaraken daular Yarabawa ta Ile-Ife, Ooni na Ife, Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya samu sabuwar motar zinare. 'Yan Najeriya sun taya shi murna a shafukan sada zumunta.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya tube sarakuna akalla 15 bayan hawansa karagar mulkin jihar tare da kirkirar sabuwar doka da za ta rage ikon Sultan.
Shugaban majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, yana da yakinin cewa tsaron kasar nan zai inganta idan aka baiwa sarakunan gargajiya matsugunni a kundin mulki.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya mayar da Cif Jonathan Zamuna zuwa kan karagar mulkinsa bayan da tsohon Gwamna El-Rufai ya tuɓe masa rawaninsa.
Nadin Sarauta
Samu kari