Nadin Sarauta
Rikici ya barke tsakanin masu nadin sarki a yankin Ofe da ke karamar hukumar Ose a Ondo inda suka koka kan yadda ake kokarin ƙaƙaba musu wani a matsayin sarki.
Yayin da rikicin masarauta ke kara kamari a Sokoto, babbar kotun jiha ta dakatar da gwamna Ahmed Aliyu daga tsige hakimai biyu da ta dakatar a baya.
Kudurin sabunta dokar Masarautar Sokoto ya tsallake karatu na daya da na biyu a zauren majalisar Sokoto. Ana fargabar kudurinzai rage ikon Sarkin Musulmi
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya nemi a sanya masarautu a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya domin kare su daga barazanar rugujewa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya ce bai kalubalanci Gwamnan Kano Ganduje a 2020 lokacin da aka tsige shi ba saboda rayuwarsa za ta iya kuntata.
Kakakin gwamnan Kano ya yi ikirarin sun damu da halin da Aminu Ado Bayero yake ciki ganin yana zaune a rubabben wurin da bai kamata ba watau Fadar Nassarawa.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya tabbatar da dokar da za ta dakile sarakunan gargajiya shiga duk wata yarjejeniya da ta shafi filaye a fadin jihar.
Abba Kabir Yusuf ya sa hannu a dokar masarauta ta shekarar 2024. Muhammadu Sanusi II ya ga abubuwa cikin kwanaki kusan 30 da ya yi yana sarauta a Kano.
Tsohon ‘dan takaran gwamnan Kano ya ce barazanar Abba Kabir Yusuf a kan Sarki Aminu Ado Bayero ba za tayi aiki ba ya ce ana yawan yiwa umarnin kotu rashin kunya.
Nadin Sarauta
Samu kari