Nadin Sarauta
An shiga wani irin yanayi a jihar Kaduna bayan mutuwar fitaccen basarake da ke sarautar Moro’a Asholyio da ke Manchok a jihar, Gwamna Uba Sani ya tura sakon jaje.
Kotun masana'antu ta rusa dakatarwar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi ga basarake lokacin mulkinsa a karamar hukumar Lere a jihar Kaduna.
Yayin da ake tsaka da dambarwar sarautar jihar Kano, Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto zai sauya dokar nadin hakimai da dagatai domin inganta tsarin masarautu.
Shahararren ɗan wasan Najeriya, Ahmed Musa ya samu sarautar gargajiya ta 'Shetiman Kwallon Kafar Nguru' daga wajen mai martaba Sarkin Nguru, Alhaji Mustapha.
Gwamna Seyi Makinde ya sanar da ɗaukacin al'ummar jihar Oyo cewa ya amince da shawarar sarakunan da ke da alhakin naɗa sabon Olubadan na ƙasar Ibadan.
Babban Sifetan ƴan sanda, Kayode Egbetokun ya nuna alhini kan rasuwar tsohon kwamishinan ƴan sanda kuma basarake, Oba Emmanuel Adebayo a jihar Ekiti.
A yayin da ake ci gaba da fafata rikicin sarautar Kano, kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA) ta amince da Muhammadu Sanusi II a matsayin halaltaccen sarkin masarautar.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya magantu kan halin da ya shiga a gidan yari da ke Yola inda ya ce marigayi Lamidon Adamawa ya taimake shi a zamansa.
Mazauna jihar Kano, musamman makwaftan fadar Sarkin Kano, sun koka kan yawaitar 'yan tauri a yankin fadar. An ce ayyukan 'yan taurin ya fara barana ga rayuwar jama'a
Nadin Sarauta
Samu kari