Kungiyar Miyetti Allah
Biyo bayan sakin shanu sama 250 da jihar Ondo ta yi ga makiyaya, gwamnatin jihar ta ce wannan ne na karshe, domin kuwa nan gaba idan ta kama shanu gwanjonsu za
Kungiyar Miyetti Allah ta samu shiga a jihar Zamfara. An tabbatar da nadin wasu mambobin Miyetti Allah a gwamnatin jihar Zamfara don bada gudunmawarsu ga jihar.
A martanin kungiyar Miyetti Allah game da yunkurin yankunan kudu na son raba kansu da Najeriya, kungiyar ta bayyana hakan a matsayin alfarma ga yankin arewa.
Saleh Alhassan, sakataren kasa na kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore, yace wasu 'yan bindigan makiyayya ne da suka zama tsageru sakamakon rasa shanunsu da suka.
Kungiyar Miyetti Allah ta yi alwashin cewa gwamnati bata isa ta hana mambobinta kiwo a fili ba. A cewar kungiyar hakan zai haifar da tashin hankali da ba a tsam
DSS ta gayyaci dillalan shanu da su zo su bada bayanin dalilin da yasa suka daina kai kaya kudancin Najeriya. A halin yanzu shugaban kungiyar na hannun DSS.
Gwamnatin jihar Benue ta saki shanu 210 ga makiyaya biyo bayan Naira miliyan 5 a matsayin tara. Gwamnatin ta kuma gargadi makiyayan da su kula kan karya doka.
Hadakar kunigiyar dillalan shanu sun bayyana cewa zasu shiga yajin aiki sakamakon kashe 'yan uwansu da aka yi akasuwar Sasha a makon da ya gabata a jihar Oyo.
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta bukaci gwamnatin tarayya da ta baiwa 'yan Najeriya damar mallakar bindigogi saboda rashin kulawarta a fannin magance tsaro
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari