Kungiyar Miyetti Allah
Hadakar kunigiyar dillalan shanu sun bayyana cewa zasu shiga yajin aiki sakamakon kashe 'yan uwansu da aka yi akasuwar Sasha a makon da ya gabata a jihar Oyo.
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta bukaci gwamnatin tarayya da ta baiwa 'yan Najeriya damar mallakar bindigogi saboda rashin kulawarta a fannin magance tsaro
Kungiyar Miyetti Allah ta ce an hallaka mata mutane, an kashe dabbobi a Filato. Miyetti Allah ta kai kuka wajen Sojoji da ‘Yan Sanda bayan an kashe Makiyayan.
Bayan zaman da aka yi kungiyar Miyetti Allah sun yarda, za a fara yi wa Makiyaya rajista, sauran dokokin da Gwamoni su ka ba Makiyaya shi ne hana kiwon dare.
Kungiyar Miyetti Allah ta ce kamata yayi a ce masu zanga-zangar sun dakatar da gangaminsu sannan su bar tituna tunda Shugaba Muhammadu Buhari ya amsa bukatunsu.
A ranar Alhamis ne gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa zai yi amfani da karfin doka wajen tabbatar da ganin duk wani Bafulatani da ya shigo...
Sojojin Najeriya sun samu nasara a hare-haren da su kai a Benuwai. Rundunar Operations SAFE HAVEN da WHIRL STROKE ne su ka ga bayan ‘Yan bindigan da ke Logo.
Mutum 50 ake tsoron an kashe a Katsina a wani danyen harin ‘Yan bindiga da ya sheka da mutane 50 lahira. An dade ana kashe mutane Jihar Shugaban kasar Najeriya.
Shugaban kungiyar Miyetti Allah reshen jahar Oyo, Alhaji Yakubu Bello ya yi kira da a saka yan Fulani a cikin kungiyar tsaro ta musamman da gwamnatocin jahohin yarbawa ta kirkiro don kare yankin mai suna Amotekun.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari