Mata Da Miji
Yan sanda sun cafke wata kishiya da ta ke ganawa yara kanana azaba a jihar Adamawa. Kishiyar ta azabtar da jarirai mace da namiji wajen hanasu abinci da musu duka.
Ana zargin wani matashi ɗan shekara 30 a duniya ya daɓawa amaryarsa wuƙa har lahira bayan wata taƙaddama ta haɗa su, ya kuma banaka mata wuta a Legas.
A wani gagarumin mataki na yaki da rashin da’a, hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da haramta duk wani nau’in cacar wasanni a jihar. Ta sanar da sababbin dokoki.
Duk da cewa tarihi ya nuna cewa a kasashe masu tasowa kamar Najeriya, mata na fuskantar matsaloli da dama wanda ke hana su bada gudunmawa ta fuskar siyasa ba.
Rundunar yan sanda ta kama matar da ta sace jariri dan kwanaki bakwai ana tsaka da bikin suna a Nasarawa. Matar ta sace jaririn ne bayan ta shiga gidan suna a Keffi
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da faruwar wani hatsari wanda ya lakume rayukan wasu mutane shida 'yan gida daya. An ce mota ce ta kwacewa direba.
Matar gwamnan jihar Akwa Ibom ta rasu. Legit ta tattaro muku abubuwa 5 masu muhimmanci kan matar gwamnan da ta rasu bayan rashin lafiya a asibitin Najeriya.
Gwamnatin Akwa Ibom ta sanar da mutuwar mai dakin gwamnan jihar, Fasto Misis Patience Umo Eno. An rahoto cewa uwar gidan gwamnan ta rasu ne a ranar Alhamis.
Wani matashi mai suna Maya Santos ya jefa mutane a cikin tsananin jimami bayan da ya ce aurensa ya mutu makonni kadan bayan bikin auren saboda kwayoyin halitta.
Mata Da Miji
Samu kari