Masu Garkuwa Da Mutane
Shugaban makarantar Islamiyya ta yara da ke Tegina inda aka sace dalibai da dama, Salihu Tanko Abubakar Alhassan, ya ce 'yan bindigan sun fara dukan yaran.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun yi nasarar dakile wani yunkurin garkuwa da wani limamin katolika da yan bindiga suka yi a garin Zariya, jihar Kaduna.
Kungiyar 'yan bindiga da suka shirya sace 'yan matan makarantar sakandare ta Jangebe dake jihar Zamfara a farkon shekarar nan,sune ke da alhakin kwashe daliban.
A kalla dalibai 200 ne yan bindiga suka sace yayin harin da suka kai garin Tegina a karamar hukumar Rafi na jihar Niger. Wani mazaunin garin mai suna Zayyad Moh
Yan bindiga suna can sun hai hari a kauyen Tegina da ke karamar hukumar Rafi a jihar Niger kamar yadda The Nation ta ruwaito. Majiyar Legit.ng ta tattaro cewa y
Matawalle ya ce yawan ta'addancin da ke faruwa a jihar Zamfara na da nasaba da rashin daukar matakan gaggawa daga jami'an tsaro, cewa akwai bukatar karin soji.
An kama wani ma'aikacin lafiya na bogi, Musa Shamsudin, a yankin Kankara, wanda ake zargin ya kware wurin yi wa yan bindiga da suka samu rauni magani, Rahoton V
Wasu mazauna garin Gauraka da ke karamar hukumar Tafa na jihar Niger, a ranar Litinin sun tare titin Abuja-Kaduna suna zanga-zanga kan yawan sace mutane da ake
Wasu 'yan bindiga sun sace mutae 12 yayin wani hari da daddare a garin Kwankwashe da ke karamar hukumar Suleja ta jihar Neja, sun kum kashe wani mutum daya.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari