Masu Garkuwa Da Mutane
Yan bindiga sun sake kai hari a wasu garuruwa a mazabar Gurmana da ke karamar hukumar Shiroro na jihar Niger, Daily Trust ta ruwaito. Majiyar Legit.ng ta gano c
Ministan tsaro, Manjo Janar Bashir Magashi mai ritaya ya ce hakkin kowanne dan kasa ne ya kasance a ankare da rashin tsaron Najeriya, Vanguard ta wallafa hakan.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da wasu matafiya da ke a hanyarsu yan zuwa Minna daga Rijau a jihar Niger sun nemi a biya miliyan 500 kudin fansar mutanen.
Gwamna Sani Bello na jihar Niger ya bada umurnin rufe makarantun kwana da ke wasu kananan hukumomi hudu na jihar nan take, Daily trust ta ruwaito. Hakan na zuwa
Gwamnonin yankin arewa maso yamma a ranar Litinin sun sha alwashin yin amfani da duk wasu hanyoyin da za su iya wurin bai wa rayuka da kadarori kariya a yankin.
Yan bindiga sun sace fasinjoji 18 a cikin motar hukumar sufuri ta jihar Niger (NSTA), kamar yadda LIB ta ruwaito. An kai harin ne a hanyar Zungeru-Tegina a kauy
Yan bindiga da ake zargin makiyaya Fulani ne sun sace amarya da ango da aka shirya daura aurensu a ranar 13 ga watan Fabarairu a Emuhu, Agbor, karamar hukumar I
Yau da safen nan, Gwamnonin Jihohin Arewa su ka hadu a Kaduna, sun shiga bayan labule. NSA ya kira taro, Gwamnonin sun zauna a dalilin kashe-kashen da aka yi.
Sanata Gershom Bassey, sanata mai wakiltar jiharCrooss River ta kudu a jiya yayi kira ga gwamnonin arewa da su kasance masu taka-tsan-tsan wurin sasanci da su.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari