Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta damke wani likita tare da mutum 7 a kan zarginsu da ake yi taimakawa 'yan bindiga a fadin jihar, Kwamishinan labarai yace.
Mazauna kauyen Majifa da 'yan banga a karamar hukumar Kankara sun kashe a kalla mutane 30 da ake zargin yan bindiga ne a jihar, Daily Trust ta ruwaito. Duk da c
Direbobin motoccin haya da ke bin titin Gusau zuwa Dansadau a jihar Zamfara sun shiga yajin aiki saboda yawaitar fashi da makami da garkuwa da ke yawan faruwa a
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna yace ba zai baiwa wani mai garkuwa da mutane ko sisi ba koda kuwa dansa ne yake hannunsu. Ya sanar da hakan a wata hira.
ACF ta ce ta'addanci ne abinda yake mayar da arewa baya. Dama anjima ana kai hari yankin arewa a cikin watannin da suka gabata, jaridar The Cable ta ruwaito.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Eze Charles Iroegbu, Sarkin Umueze Nguru a karamar hukumar Aboh Mbaise da ke nan jihar Imo.
A ranar Alhamis, 8 ga watan Afrilu, ne wasu shugabannin 'yan fashin guda hudu suka mika wuya a jihar Katsina, sun bayyana cewa sun daina aikata ta’addanci.
Sojoji sun samu nasarar kubutar da dalibai 5 cikin 39 wadanda 'yan bindiga suka yi garkuwa dasu a FCFM dake Kaduna. Kwamishinan harkokin cikin gida da tsaro.
An samu labarin yadda wasu 'yan bindiga suka budewa wani shugaba na jam'iyyar APC wuta, Olorogun Ovoke Shasha a garin Ughelli dake jihar Delta, The Nation.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari