Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan bindiga sun yi garkuwa da alkali a cikin kotun Sharia dake kauyen Bauren Zakat a karamar hukumar Safana ta jihar Katsina. Jaridar Daily Trust ta ruwaito.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun sace wata Farfesa a tsangayar nazarin kananan halittu a Jami'ar Jos mai suna Grace Ayanbimpe, The Punch ta ruwa
Mutum 11 daga cikin wadanda yan bindiga suka sace a wani masallacin Jibiya da ke jihar Katsina cikin watan Ramadana sun sami yancinsu, saura mutum daya a tsare.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, ya bayyana cewa mabiya addinin Musulunci ne ke da hannu a yawancin ayyukan ta'addanci da ke wakana a fadin kasar nan.
'Yan bindigan da suka dade suna addabar yankuna daban-daban na kasar nan sun ce suna samun makamai ne daga jami'an hukumar tsaro ta farin kaya kuma su kan raba.
Daya daga cikin shugabannin miyagun 'yan bindigan da suka dade suna addabar jihar Neja, mai s Jack Bros Yellow, ya shiga hannun dakarun rundunar sojin Najeriya.
Sarkin Muri, Alhaji Abbas Njidda Tafida ya umurci mutanen masarautarsa su yi fito-na-fito da masu garkuwa da mutane da yan bindiga a maimakon su rika tserewa id
A kalla mutum hudu aka kama wadanda ake zargi da alaka da 'yan bindigan daji, satar shanu, garkuwa da mutane tare da fashi da makami a jihar Katsina, Channels.
Wasu yan bindiga da ake zargi masu garkuwa da mutane ne sun sace faston cocin Deeper Life a garin Irese da ke karamar hukumar Akure ta Kudu na jihar Ondo mai su
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari