Masu Garkuwa Da Mutane
Masu garkuwa da mutane sun harbe wani matashi, Haruna Dako, sannan sun sace kayan abinci iri-iri a Kambu dake wuraren Abaji a birnin tarayya, Abuja,Daily Trust.
Alhaji Muhammad Sani Idris, kwamishinan labarai na jihar Neja ya bayyana cewa abokan hamayya ne suka yo haya 'yan bindigan Zamfara domin su yi garkuwa da shi.
Aruwan ya ce wadanda suka tsere sun hada da wadanda aka yi garkuwa da su daga Dumbin Rauga a karamar hukumar Zariya da kuma kan babbar hanyar Kaduna zuwa Zaria.
Wasu ‘yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe wani bawan Allah a Ekiti sannan suka sace mata da ‘yarsa. Sun nemi a biya naira miliyan 50.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bukaci gwamna Aminu Masari na jihar Katsina da ya daina jaje kan hauhawar hare-haren 'yan bindiga a jihar Katsina.
Jirgin sojin saman Najeriya, NAF, dake aikin karkashin rundunar Operation Hadarin Daji a arewa maso yamma, ya bankado yunkurin sace matafiya da wasu miyagun.
Rahotanni daga jihar Neja sun nuna cewa wasu 'yan fashi da makami sun yi garkuwa da kwamishinan yada labarai na jihar a garinsa da ke Tafa, Alhaji Sani Idris.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta tabbatar da sace wani yaro mai shekaru hudu mai suna Musa wabda wani yaron makwabcinsu mai suna Abubakar mai shekaru 9 yayi.
Yan banga sun bindige wasu masu garkuwa da mutane 2 har lahira yayinda suka zo karbar kudin fansa a garin Sabongida dake karamar hukumar Gassol na jihar Taraba.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari