Masu Garkuwa Da Mutane
Yan bindiga sun fitar da bidiyon daliba mai juna biyu da suka sace daga Kwallejin Nazarin Gandun Daji da ke Afaka a Jihar Kaduna. An sace ta ne tare da sauran d
Sheikh Gumi ya sake kira ga gwamnatin Najeriya da ta yi afuwa ga ‘yan bindigar da ke yin barna a fadin arewa, cewa wadanda ya tattauna da su sun daina ta'asa.
'Yan bindiga sun sace wasu daga cikin daliban Jami'ar Koyon Aikin Noma da ke Makurdi, FUAM, a jihar Benue, Daily Trust ta ruwaito. Mahukunta makarantar sun tabb
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bada shawarar cewa a rika gina makarantu kusa da sansanin sojoji domin kare harin yan bindiga a jihar, The Cable ta ruw
Shugaba Muhammadu Buhari ya gargadi ƴan bindiga cewa gwamnatinsa na da ƙarfin murƙushe su, The Cable ta ruwaito. Buhari ya yi wannan gargaɗin ne sakamakon kashe
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya yi Allah wadai da hare-haren da yan bindiga suka kai garuruwan jihar, ya yi umurnin rufe wasu kasuwanni hudu yanzu.
A sace a kalla matafiya 18 a yankin Igbo-ora da ke Ibarapa a jihar Oyo kamar yadda The Nation ta ruwaito. Wadanda aka sace din fasinjoji ne da ke cikin motar ba
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wasu ma'aikatan jinya biyu da ke bakin aiki a babban asibitin Idon da ke Kajuru.
Daya daga cikin iyalan daliban Jami'ar Greenfield da ke Kaduna ya ce yan bindigan sun bukaci a biya Naira miliyan 800 matsayin kudin fansa kafin su sako daliban
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari