Masu Garkuwa Da Mutane
Mazauna kauyen Majifa da 'yan banga a karamar hukumar Kankara sun kashe a kalla mutane 30 da ake zargin yan bindiga ne a jihar, Daily Trust ta ruwaito. Duk da c
Direbobin motoccin haya da ke bin titin Gusau zuwa Dansadau a jihar Zamfara sun shiga yajin aiki saboda yawaitar fashi da makami da garkuwa da ke yawan faruwa a
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna yace ba zai baiwa wani mai garkuwa da mutane ko sisi ba koda kuwa dansa ne yake hannunsu. Ya sanar da hakan a wata hira.
ACF ta ce ta'addanci ne abinda yake mayar da arewa baya. Dama anjima ana kai hari yankin arewa a cikin watannin da suka gabata, jaridar The Cable ta ruwaito.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Eze Charles Iroegbu, Sarkin Umueze Nguru a karamar hukumar Aboh Mbaise da ke nan jihar Imo.
A ranar Alhamis, 8 ga watan Afrilu, ne wasu shugabannin 'yan fashin guda hudu suka mika wuya a jihar Katsina, sun bayyana cewa sun daina aikata ta’addanci.
Sojoji sun samu nasarar kubutar da dalibai 5 cikin 39 wadanda 'yan bindiga suka yi garkuwa dasu a FCFM dake Kaduna. Kwamishinan harkokin cikin gida da tsaro.
An samu labarin yadda wasu 'yan bindiga suka budewa wani shugaba na jam'iyyar APC wuta, Olorogun Ovoke Shasha a garin Ughelli dake jihar Delta, The Nation.
Masu garkuwa da mutane sun ki malamin nan na Kano, Sheikh Abdullahi Shehu Mai Annabi tare da wasu da aka sace duk da cewar an biya kudin fansarsu miliyan 5.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari