Masu Garkuwa Da Mutane
Kungiyar 'yan bindiga da suka shirya sace 'yan matan makarantar sakandare ta Jangebe dake jihar Zamfara a farkon shekarar nan,sune ke da alhakin kwashe daliban.
A kalla dalibai 200 ne yan bindiga suka sace yayin harin da suka kai garin Tegina a karamar hukumar Rafi na jihar Niger. Wani mazaunin garin mai suna Zayyad Moh
Yan bindiga suna can sun hai hari a kauyen Tegina da ke karamar hukumar Rafi a jihar Niger kamar yadda The Nation ta ruwaito. Majiyar Legit.ng ta tattaro cewa y
Matawalle ya ce yawan ta'addancin da ke faruwa a jihar Zamfara na da nasaba da rashin daukar matakan gaggawa daga jami'an tsaro, cewa akwai bukatar karin soji.
An kama wani ma'aikacin lafiya na bogi, Musa Shamsudin, a yankin Kankara, wanda ake zargin ya kware wurin yi wa yan bindiga da suka samu rauni magani, Rahoton V
Wasu mazauna garin Gauraka da ke karamar hukumar Tafa na jihar Niger, a ranar Litinin sun tare titin Abuja-Kaduna suna zanga-zanga kan yawan sace mutane da ake
Wasu 'yan bindiga sun sace mutae 12 yayin wani hari da daddare a garin Kwankwashe da ke karamar hukumar Suleja ta jihar Neja, sun kum kashe wani mutum daya.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne suna kai hari garin Batsari, hhedkwatar karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina inda suka kashe mutum daya tare da yin gaba.
'Yan bindiga sun kai farmaki garin Batsari da ke Jihar Katsina a karo na farko, inda suka kashe mutum guda sannan suka kuma yi garkuwa da wasu mutane da dama.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari