Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan bindiga sun yi garkuwa da Sarkin Kajuru tare da 13 daga cikin iyalansa a wani samamen cikin dare da suka kai. Sun sace jikokinsa 2, matansa 3, hadimansa 2.
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kaduna, Umar Muri, a ranar Alhamis, 8 ga watan Yuli, ya ce yan fashi sun sace dalibai 204 daga watan Janairun 2021 zuwa yanzu.
Sojoji sun dakile harin da aka yi yunkurin kaiwa Faith Academy, wani makarantar sakandare mallakar cocin Living Faith Church Worldwide, ta Bishop David Oyedepo
Yan bindiga sunyi awon gaba da mata 13 a tsakanin garuruwan Manini da Udawa da ke kan babban hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna, a hanyarsu ta zuwa bikin daurin au
Babban kotu a Jihar Bayelsa, da ke zamanta a Yenagoa, ta yanke wa wani mutum dan shekara 39, Charles Nikson, hukuncin kisa ta hanyar harbi, saboda garkuwa da mu
Masu rike da mukaman siyasa a jihar Kebbi sun bada da rabin albashinsu na watan Yuni ga gwamnatin jihar domin bada gudunmawa wurin yaki da 'yan bindiga a ji
Mafarauta sun bindige wani mutum da ke cikin gungun masu garkuwa da mutane uku har lahira yayin da ya tafi karbar kudin fansa a kauyen Abobo a karamar hukumar
Wasu mahara sun halaka wani dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da ke neman kansila tare da wata mata bayan sun yi awon gaba da su a Filato.
'Yan fashin daji sun yi garkuwa da Mataimakin Shugaban Ƙaramar Hukumar Jaba da ke Jihar Kaduna a Najeriya, James Bijimi, da kuma wasu da ba a san adadinsu ba.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari