Masu Garkuwa Da Mutane
A kalla mutum hudu aka kama wadanda ake zargi da alaka da 'yan bindigan daji, satar shanu, garkuwa da mutane tare da fashi da makami a jihar Katsina, Channels.
Wasu yan bindiga da ake zargi masu garkuwa da mutane ne sun sace faston cocin Deeper Life a garin Irese da ke karamar hukumar Akure ta Kudu na jihar Ondo mai su
A daren Lahadi ne rundunar sojin Najeriya tace dakarun runduna ta 8 da aka tura yakar 'yan bindiga da suka addabi Zamafa da jihohi dake da makwabtaka dasu sun.
Da yawa daga cikin masu amfani da kafafen sadarwa sun caccaki gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya bukaci a tarwatsa yan bindigar da suka yi garkuwa da
Sarah Sunday, ɗaya daga cikin ɗaliban Kwalejin Nazarin Gandun Daji, Afaka a Kaduna ta ce sun yafewa waɗanda suka sace su, The Cable ta ruwaito. An sace ɗaliban
Daga ƙarshe, ɗaliban kwalejin tarayya na nazarin gandun daji da ke Afaka a jihar Kaduna sun sadu da Iyalansu, The Cable ta ruwaito. Yan bindiga sun sace ɗaliban
Mazauna babban birnin tarayyar kasar, na cikn halin fargaba kan jita-jitar 'yan fashi da ke tarewa a wajen Abuja, tuni wasu suka janye yaransu daga makarantu.
Fusatattun matasa sun kashe wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a yayin da suka yi yunkurin kai hari a Goronyo a ranar Laraba. Matasan sun k
An kashe wani mai aikin daukar hoto a sashen labarai na karamar hukumar Jibia, Ibrahim Dankabo, ranar Litinin yayin da yan bindiga suka yi garkuwa da mutane, ra
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari