Masu Garkuwa Da Mutane
Jami'an Hukumar tsaro ta NSCDC sunyi nasarar kama wani hatsabibin dan bindiga, Bello Galadima yayinda ya tafi gidan karuwai a unguwar Aliyu Jodi a birnin Sokoto
Mai Martaba Sarkin Kontagora, Alhaji Sa'idu Namaska ya roki yan bindiga su dena hare-hare su kyalle manoma su koma gonakinsu don kaucewa yunwa da karancin abinc
Wasu masu garkuwa da mutane da ba a san ko su wanene ba sun sace dakarun sojojin ruwan Nigeria su bakwai da suka tashi daga jihar Kaduna za su tafi Kwalejin Soj
Yan bindiga da suka sace shugaban AZECO Pharmacy a Okene, jihar Kogi, Abdulazeez Obajimoh, sun ki karbar N10m da iyalansa suka bayar, sunce N30m za a biya kafin
Masu garkuwa a ranar Lahadi sun tare hanyar Sokoto zuwa Gusau sun sace fasinjoji da ke cikin motoccin bus guda uku mallakar hukumar sufuri ta jihar Sokoto,
'Yan bindiga sun saki mutane shida daga cikin mutanen da aka sace a garin Batsari da ke cikin jihar Katsina a matsayin kyautar Sallah bayan sun kwanaki 67.
Yan sanda a jihar Niger sun cafke wani Mohammed Mohammed mai shekaru 39 da matarsa Sadiya Ibrahim Umar mai shekaru 31 bisa laifin hadin baki da garkuwa, rahoton
Majiyoyi sun ce an ga daliban ne a yankin Lakpma na Karamar Hukumar Shiroro ta Jihar, a yayin da rahotanni suka bayyana cewa uku daga cikinsu sun rasu a tsare.
A ranar Lahadi da ta gabata wasu fusatattun matasa suka bankawa wasu mutum 5 da ake zargin da garkuwa da mutane wuta a kan babbar hanyar Afuze-Ukoha dake Imo.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari