Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu mazauna garin Gauraka da ke karamar hukumar Tafa na jihar Niger, a ranar Litinin sun tare titin Abuja-Kaduna suna zanga-zanga kan yawan sace mutane da ake
Wasu 'yan bindiga sun sace mutae 12 yayin wani hari da daddare a garin Kwankwashe da ke karamar hukumar Suleja ta jihar Neja, sun kum kashe wani mutum daya.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne suna kai hari garin Batsari, hhedkwatar karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina inda suka kashe mutum daya tare da yin gaba.
'Yan bindiga sun kai farmaki garin Batsari da ke Jihar Katsina a karo na farko, inda suka kashe mutum guda sannan suka kuma yi garkuwa da wasu mutane da dama.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da wani hari da miyagun 'yan bindiga suka kai karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka kashe mutum 8 tare da kone.
Yan bindiga sun kashe wani direba mai suna Adamu Usman sun kuma sace fasinjoji 13 a kan hanyar Shafa-Abakpa-Umaisha a karamar hukumar Toto na jihar Nasarawa, Da
Yan bindiga sun kai hari Dansadau, babban gari na biyu a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara inda suka sace kayan mutane da dabobinsu kamar yadda The Punch ta
Wani abu mai kama da dirama ya faru a ranar Juma'a a garin Kusasu, karamar hukumar Shiroro ta jihar Niger a lokacin da yan bindiga suka yi musayar wuta da ta yi
'Yan bindiga sun yi garkuwa da alkali a cikin kotun Sharia dake kauyen Bauren Zakat a karamar hukumar Safana ta jihar Katsina. Jaridar Daily Trust ta ruwaito.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari