Masu Garkuwa Da Mutane
Daya daga cikin iyalan daliban Jami'ar Greenfield da ke Kaduna ya ce yan bindigan sun bukaci a biya Naira miliyan 800 matsayin kudin fansa kafin su sako daliban
Iyalan fitaccen malamin addinin musulunci na Kano, Sheikh Abdullahi Shehu Mai’Annabi, da aka sace tare da kaninsa da dalibansa 11 a hanyarsu ta zuwa Zamfara, kw
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta damke wani likita tare da mutum 7 a kan zarginsu da ake yi taimakawa 'yan bindiga a fadin jihar, Kwamishinan labarai yace.
Mazauna kauyen Majifa da 'yan banga a karamar hukumar Kankara sun kashe a kalla mutane 30 da ake zargin yan bindiga ne a jihar, Daily Trust ta ruwaito. Duk da c
Direbobin motoccin haya da ke bin titin Gusau zuwa Dansadau a jihar Zamfara sun shiga yajin aiki saboda yawaitar fashi da makami da garkuwa da ke yawan faruwa a
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna yace ba zai baiwa wani mai garkuwa da mutane ko sisi ba koda kuwa dansa ne yake hannunsu. Ya sanar da hakan a wata hira.
ACF ta ce ta'addanci ne abinda yake mayar da arewa baya. Dama anjima ana kai hari yankin arewa a cikin watannin da suka gabata, jaridar The Cable ta ruwaito.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Eze Charles Iroegbu, Sarkin Umueze Nguru a karamar hukumar Aboh Mbaise da ke nan jihar Imo.
A ranar Alhamis, 8 ga watan Afrilu, ne wasu shugabannin 'yan fashin guda hudu suka mika wuya a jihar Katsina, sun bayyana cewa sun daina aikata ta’addanci.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari