Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar sojin saman Najeriya, ta yi amfani da jirginta na Alpha inda ta ragargaji wuraren garin Genu dake jihar Neja, lamrin da ya kawo mutuwar wasu miyagu.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da sace dalibai da dama a harin da yan bindiga suka kai Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Nuhu Bamalli da ke Zaria a ranar Alhami
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace malama a makarantar sakandare a gwamnati da ke Kuje, babban birnin tarayya, Abuja, Daily Trust ta ruwaito.
'Yan bindiga sun sake kashe manoma 41 a kauyukan Tofa da Samawa na karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara. Wani mazaunin yankin wanda yace sunansa Balarabe.
'Yan bindigar da suka yi garkuwa da dalibai yan makarantar Neja sun kara yawan kudin fansar da suke so a biya daga naira miliyan 110 zuwa naira miliyan 200.
Sheikh Ahmad Gumi, shahararren malamin Musulunci, ya shawarci gwamnatin tarayya da ta yi amfani da tubabbun yan bindiga wajen yakar wadanda suka ki mika wuya.
Miyagun 'yan ta'adda da ake zargin 'yan bindiga ne sun kai farmaki jihar Kano kuma sun tasa keyar wani attajirin dan kasuwa dake karamar hukuma Dambattan jihar.
An tabbatar da kisan 'yan bindiga biyar a yammacin Laraba yayin da suka yi arangama da rundunar yan sanda a karamar hukumar Kurfi ta jihar Katsina dake arewaci.
Shugaban makarantar Islamiyya ta yara da ke Tegina inda aka sace dalibai da dama, Salihu Tanko Abubakar Alhassan, ya ce 'yan bindigan sun fara dukan yaran.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari