Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta ce jami’an ta sun kwace bindigogi kirar AK-47 guda 25 da sauran miyagun makamai guda 6,460 cikin watanni 6 da suka gabata.
Akwai rahotannin cewa 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun sake dawowa. Gwamna Bello Matawalle ya kafa sabon mataki na tsaro a jihar.
An shiga zullumi a yankin Zango da ke yankin Samaru a Karamar Hukumar Sabon Gari, Jihar Kaduna, bayan ’yan bindiga suka yi garkuwa da matan aure uku da namiji.
A kalla mutane bakwai ne wasu masu garkuwa da mutane suka sace yayin da suka kai hari a unguwar Zango a Samarun Zaria da ke jihar Kaduna, The Cable ta ruwaito.
‘Yan bindigar da suka sace yaran makarantar Islamiyya ta Salihu Tanko sun bayyana cewa biyar daga cikin yaran da ke tsare suna cikin wani irin mawuyacin hali.
Harin da yan bindiga suka kai gidajen Makarantar Bada Horon Aikin Soja na Kaduna, NDA ya janyo cece-kuce a tsakanin mutane a kasar bisa halin tsaro da tabarbare
Ƴan fashin daji da ba a san ko su wanene ba sun sace Mohammed Okpu, sakataren Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Jihar Nasarawa, The Cable ta ruwaito. Hakan na
Wasu ‘yan bindiga sun dakatar da shigar da man fetur garin Dansadau da makwabtansa tun bayan banka wa wata tankar mai da ta taho daga Gusau zuwa Dansadau wuta.
'Yan sandan jihar Zamfara da wasu jami'ai daga hukumomin tsaro da suka hada da sojoji sun tsananta sintirin samada kasa a yankin Gusau zuwa titin Tsafe a jihar.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari