Masu Garkuwa Da Mutane
Masu rike da mukaman siyasa a jihar Kebbi sun bada da rabin albashinsu na watan Yuni ga gwamnatin jihar domin bada gudunmawa wurin yaki da 'yan bindiga a ji
Mafarauta sun bindige wani mutum da ke cikin gungun masu garkuwa da mutane uku har lahira yayin da ya tafi karbar kudin fansa a kauyen Abobo a karamar hukumar
Wasu mahara sun halaka wani dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da ke neman kansila tare da wata mata bayan sun yi awon gaba da su a Filato.
'Yan fashin daji sun yi garkuwa da Mataimakin Shugaban Ƙaramar Hukumar Jaba da ke Jihar Kaduna a Najeriya, James Bijimi, da kuma wasu da ba a san adadinsu ba.
Wasu maharada ake zaton 'yan bindiga ne sun kai hari garin Madaka da ke karamar Hukumar Kachia ta jihar Kaduna inda suka kashe mutum daya tare da jikkata 12.
Shahararren malamin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya yi zargin cewa akwai wasu bara gurbi a hukumomin tsaro da ke hada kai da yan bindiga wajen samun makamai.
Yan sanda a jihar Jigawa sun ce sun kama wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne karamar hukumar Hadejia a jihar da suka yi yunkurin sace wani m
Sheikh Ahmad Mahmud Gumi, shahararren malamin addinin Islama, ya ce rashin adalci ne idan aka kwatanta ayyukan makiyaya da na 'yan asalin yankin Biafra (IPOB).
An kashe wani dan bindiga yayin da suka yi yunkurin yin garkuwa da wani dan kasar Indiya a unguwar Dankande, da ke yankin Karamar Hukumar Igabi, Jihar Kaduna.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari