Masu Garkuwa Da Mutane
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta tabbatar da sace wani yaro mai shekaru hudu mai suna Musa wabda wani yaron makwabcinsu mai suna Abubakar mai shekaru 9 yayi.
Yan banga sun bindige wasu masu garkuwa da mutane 2 har lahira yayinda suka zo karbar kudin fansa a garin Sabongida dake karamar hukumar Gassol na jihar Taraba.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya bada umurnin a rushe gidan da yan sanda suka kashe mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sannan suka ceto mat
Sanata Sa’idu Muhammad Dansadau ya bayyana cewa ’yan bindigar sun sha alwashin ci gaba da kai hare-hare a garin Dansadau har sai hukumomi sun mayar da sarkin.
Wasu miyagu da ake zargin 'yan bindiga ne sun kutsa babban asibiti gwamnati dake Dansadau a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara a ranar Juma'a,Daily Trust.
Yan sandan jihar Katsina sun cafke wata matar aure, Aisha Nura, mai shekaru 27 dauke da kudi Naira miliyan 2.4 na cinikin makamai da aka sayarwa yan bindiga, Th
Wata kotu a jihar Kano ta yanke wa Paul Owne, jagoran wadanda ke sace yaran Kano da sayar da su jihohin kudu hukuncin daurin shekaru 104 a gidan gyaran hali, Da
Rahotanni sun nuna cewa Ann Unenge, matar kwamishinan filaye na jihar Benuwai, ta shiga hannun wasu gungun masu dauke da makamai a Makurdi, babbar birnin jihar.
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wani tsohon dan majalisar dokokin jihar Jigawa, Haladu Bako a hanyar Kano zuwa Jigawa a ranar Laraba, 28 ga Yuli.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari