Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan bindiga sun saki mutane shida daga cikin mutanen da aka sace a garin Batsari da ke cikin jihar Katsina a matsayin kyautar Sallah bayan sun kwanaki 67.
Yan sanda a jihar Niger sun cafke wani Mohammed Mohammed mai shekaru 39 da matarsa Sadiya Ibrahim Umar mai shekaru 31 bisa laifin hadin baki da garkuwa, rahoton
Majiyoyi sun ce an ga daliban ne a yankin Lakpma na Karamar Hukumar Shiroro ta Jihar, a yayin da rahotanni suka bayyana cewa uku daga cikinsu sun rasu a tsare.
A ranar Lahadi da ta gabata wasu fusatattun matasa suka bankawa wasu mutum 5 da ake zargin da garkuwa da mutane wuta a kan babbar hanyar Afuze-Ukoha dake Imo.
'Yan fashi da makami da ke biyayya ga wani sanannen dan fashi a jihar Zamfara, Turji, suna kai hare-hare kan kamun mahaifinsa, suna sace mutane a Shinkafi.
Jami'an hukumar 'yan sanda sun sheke shugaban wata kungiyar garkuwa da mutane mai suna Abdullahi Bummi a jihar Jigawa. An kashe dan ta'addan ne a jihar Jigawa.
Dan majalisar dokokin jihar Sokoto, Sa'idu Ibrahim, ya ce a yanzu ƴan bindiga na rubutawa mutanen ƙauyuka wasika kafin su kawo musu hari, The Cable ta ruwaito.
An sace basarake mai sanda mai daraja ta daya a jihar Kogi, Adogu na Eganyi a karamar hukumar Ajaokuta, Alhaji Mohammed Adembe kamar yadda Daily Trust ta ruwait
Daga karshe an saki sarkin Kajuru, Alhassan, a Kaduna. Bayan ɗan lokaci da samun yanci, basaraken ya yi kuka yayin da yake yabawa mutanen da suka duba shi.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari