Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu tsagerun yan bindiga sun kutsa kai gidan ɗan majalisar dokokin jihar Kwara da tsakar dare, sun yi awon gaba da matarsa da kuma 'ya'yansa biyu.
Wani mai garkuwa da mutane, Gaiya Usman da jami'an 'yan sanda su ka kama ya bayyana cewa duka kudin fansa Naira dubu 470 kayan sakawa ya siya da su.
Auwal Abdullahi, wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne ya ce ya gode wa Allah da yan sanda suka kama su. Kakakin yan sandan, Muyiwa Adejobi, ya sanar.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kan wata motar bas ta fasinja a jihar Benue inda su ka yi ajalin mutum daya tare da raunata wasu mutane guda biyu a wani sabon hari
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wasu mutane 17 daga hannun 'yan bindiga a jihar Kebbi bayan zazzafan artabu tsakaninsu da masu garkuwan.
An dauke daliban makaranta a jihohin Katsina, Zamfara, Nasarawa da Neja. ‘Dan Majalisan Sokoto ya ce satar ‘Yan makaranta zai iya nakasa sha’anin ilmi a Arewa.
Mai magana da yawun bakin ‘yan sandan Najeriya, ACP Muyiwa Adejobi, ya bayyana cewa an kama wanda ya sace daliban FGC Yauri da wasu miyagun masu satar mutane.
Masu garkuwa sun sace malamin addinin Musulunci, Alfa Fasasi da wasu yayin raka gawa zuwa makabarta a jihar Kogi, 'yan bindigan sun shammace su ne kan hanyar Lokoja.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yankewa wasu mutum biyu da suka yi garkuwa da babban lauyan Najeriya, Mike Ozekhome, hukuncin daurin shekaru 20 a gidan yari.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari