Masu Garkuwa Da Mutane
Rikici ya balle tsakanin dabar Gurgun Daji da wata dabar daban, wanda ya jawo hallaka daya daga cikin jagororin yan ta'adda da su ka addabi mazauna Zamfara.
Yan bindiga sun kai hari kan askarawa masu bayar da tsaro a yankin Tsafe inda suka kashe mutane 8. Yan bindigar sun yi kwanton bauna ne ga askarawan da safe.
Yan sanda sun yi musayar wuta da yan bindiga a kananan hukumomin Katsina kuma sun ceto mata da yara kanana daga kamun masu garkuwa bayan tafka kazamin fada.
Yan sandan Najeriya sun kashe yan bindiga uku da suka so sace matar dan majalisa a jihar Delta. Rundunar yan sanda ta fafata da yan bindigar kafin samun nasara
Wasu tsagerun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da wani shugaban jama'a da jigon APGA ana tsakiyar ruwan sama ranar Jumu'a a Anambra.
Babbar Kotun jihar Ebonyi ta yi zama kan shari'ar da ake zargin shugaban karamar hukumar Ivo, Emmanuel Ajah da fashi da makami da kuma kisan kai.
A rahoton nan, za ku ji cewa Babban hafsan tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana yadda za a kawo karshen ta'addanci a Najeriya sannu a hankali
A wannan labarin, za ku ji jami'an rudunar yan sandan kasar nan ta bankado maboyar yan ta'adda a yankin Sauka, a hanyar tashar jirgin sama da ke Abuja.
A wannan labarin, Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar wakilan kasar nan, Ali Ndume ya shawarci shugaban kasa kan yadda za a magance matsalar tsaro.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari