Masu Garkuwa Da Mutane
Dakarun sojoji na Operation Safe Haven, OPSH, sun kama wani da ake zargin shugaban masu garkuwa ne, Adamu Umar, da ake zargin ya sace wata mata a jihar Plateau.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce rashin hadin kai tsakanin gwamnonin yankin Arewa na da daga cikin abin da ya sa aka kasa shawo kan matsalar tsaro.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta damke tsohon shugaban rikon kwarya na karamar hukumar Jibia da ke jihar,Haruna Mota kan zarginsa da alaka da 'yan bindiga.
Wasu yan bindiga marasa imani a jihar Kaduna sun halaka wasu yara su uku tare da yin garkuwa da iyayensu mata a kan babbar titin hanyar Kaduna Birnin Gwari.
Babban malami mazaunin jihar kaduna, Sheikh Ahmad Gumi, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta yi amfanin da kasafin kudin da ta ware domin yaki da ta'addancin.
Rayuka biyu aka rasa yayin da wasu 'yan bindiga suka kai hari karamar hukumar Zaria da ke jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kara da sace babura hudu daga Zaria.
Gwamna Bello Mohammed Matawalle ya kare matsayar Gwamnatin jihar Zamfara, ya ce a dalilin haka, yaron Buharin Daji da wasu ‘Yan bindiga za su sallama kansu.
Mutane shida sun rasu sakamakon hatsarin da 'yan bindiga suka haddasa a kan babban titin Kaduna zuwa Birnin Gwari. Wasu mutum shida daga cikin wadanda suka yi.
A makon nan aka kori Makiyaya da dabbobinsu daga kungurman daji bayan Gwamnati ta kawo doka. Makiyaya da dabbobi 5, 000 sun bar daji bayan Gwamnati ta kawo doka
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari