Masu Garkuwa Da Mutane
Gwamnan jihar Kebbi, Atiku Bagudu ya sa hannu bayan amincewa da dokoki 5. Kamar yadda takardar da Antoni Janar kuma Kwamishinan shari'a ta jihar,Hajiya Rahmatu.
Miyagun ‘Yan bindigan da su ka sace mutane a Jihar Taraba sun yi masu kudi, sun ce sai an biya Miliyan 52 za a fito da Matasan da aka sace a hanyar zuwa biki.
‘Yan bindiga sun kashe mutane 18, kuma an yi gaba da mutane 75 a hare-haren da aka kai a jiya, hakan na zuwa ne bayan an nada sababbin Hafsoshin Sojojin kasa.
Kungiyoyin 'yan bindiga biyu sun yi arangama a kuayen Illela da ke karamar hukumar Safana ta jihar Katsina, lamarin da ya kawo halakar 'yan bindiga masu yawa.
Akalla mata sojoji 300 rundunar soji ta girke don magace ayyukan ta'addanci da garkuwa da mutane, a babban titin Kaduna-Abuja. Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir
Rundunatr sojin Nigeria ta jibge dakarunta mata guda 200 a babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna domin su bayar da gudunmawa wajen yakar 'yan ta'addar da suka addabi
Za ku ji yadda Muhammadu Buhari ya fatattaki da Hafsun Sojoji bayan surutun mutane ya yi yawa. Rikicin Makiyaya, garkuwa da mutane su ka jawo wannan canji.
Rundunar tsaro ta na cigaba da yi wa ‘Yan ta’adda luguden wuta a 2021. Za ku ji cewa Daga shiga sabuwar shekara, har Sojojin Najeriya sun kashe ‘Yan ta’adda 150
Amotekun sun kama wani hatsabibin barawo wanda ya tabbatar da cewa ya yi fashi a gidaje fiye da 100, sannan ya yi wa matan mutane sama da 50 fyade a jihar Ondo.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari