Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu yan fashi da makami sun kai hari garuruwa shida a jihar Katsina, sun yi garkuwa da mutane 50 ciki harda sabbin ma'aurata sannan kuma suka kashe mutum biyu.
Wasu yan bindiga sun kashe Alhaji Ahmodu Mohammed, jigon jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a karamar hukumar Bosso da ke jihar Niger a ranar Alhamis.
Mun kawo yadda Shugaban kasa Buhari ya batawa manyan Arewa rai da cewa tsaro ya samu. Kungiyoyi sun yi wa Buhari raddi martani ya furta an samun zaman lafiya.
A jiya wata Kotu a jihar Ogun ta yankewa mai laifin garkuwa da mutane dauri. ‘Dan shekara 44 din da aka kama da laifin garkuwa da mutane zai tafi gidan kurkuku.
A wani hari da aka kai cikin tsakar dare kwanaki aka sace Dr. Ibrahim G. Bako na ABU Zaria. 'Yanuwan wannan Malami sun tabbatar da cewa an fito da shi jiya.
Za ku ji labarin yadda ‘yan fashi da makami sun kashe wani mai NYSC, Bomoi Suleiman Yusuf. Amma an gano cewa ba a yi garkuwa da ‘Yan NYSC 16 a hanyar Abuja ba.
Za ku ji cewa ashe rahoton garkuwa da mutane bai zo wa ‘Yan Sanda ba yayin da ake kukan an sace Matafiya gab da bikin kirismeti a wasu garuruwan jihar Edo.
Wasu mahara sun kai farmaki, sun yi garkuwa da hakimin kauyen Kaigar Malamai, a karamar hukumar Danmusa da ke jihar Katsina tare da wasu mutane goma sha biyar.
Wani mazaunin kauyen ya shaidawa wakilin Daily Trust cewa 'yan bindigan masu yawa sun afka kauyen a daren ranar Litinin inda suka ci karensu ba babbaka na tsawo
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari