Masu Garkuwa Da Mutane
Gwamnatin Jihar Kaduna a ranar Lahadi ta ce yan bindiga sun halaka mutane bakwai a sassa daban-daban a jihar. Mr Samuel Aruwan, kwamishinan tsaro da harkokin ci
Gwamnatin jihar Yobe ta yi umurnin rufe dukka makarantun kwana a fadin jihar bayan satar dalibai da aka yi a yankin Jangebe na Talata-Mafara na jihar Zamfara.
Iyayen dalibai mata da aka sace a makarantar sakandare ta yan mata ta gwamnati da ke Jangebe, jihar Zamfara sun damu da halin da yaran nasu ke ciki a yanzu.
Wasu yan bindiga sun sake kai farmaki garuruwan Yakira, Gugu da Karaku duk a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja inda suka kashe mutane uku tare da sace wasu.
"Hukumar tana amfani da wannan dama domin kira ga gwamnatin Zamfara ta sauya ra'ayinta kan ƴan ta'addan nan ka da su riƙa zama su ne masu kafa sharuɗa a yayin
Wasu daga cikin Daliban Sakandiren yan mata ta Jangebe ta jihar Zamfara da suka tsira, sun ce har da mata a cikin gungun ’yan bindigar da suka kai musu hari.
Dalibai tare da malaman kwalejin kimiyya ta Kagara da ke jihar Neja sun isa babban birnin jihar, Minna. Dalibai 27, malamai 3 tare da wasu mutum 12 ne aka sace.
A wani lamari mai taba zuciya a Najeriya, wasu 'yan bindiga sun bindige wasu mutane 22 a jihar Zamfara.A ranar Alhamis, 25 ga watan Fabrairun 2021,'yan bindiga.
"Shugaban ƴan sandan, a yayin da yake Allah-wadai kan mummunan aikin na sace ƴan matan, ya tabbatar da ƴan sanda da sauran jami'an tsaro ba za su gajiya ba waje
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari